
Anambra







Yayin da ake ci gaba da azumin Ramadan, Dan majalisar tarayya a mazabar Ogbaru, Hon. Victor Afam Ogene, ya sha alwashin gina babban masallaci ga al’ummar Musulmi.

Tsohon ɗan takarar shugaban kasa, Mista Peter Obi ya buɗe shafin TikTok, ya samu mabiya mutane sama da 6,000 cikin ƴan sa'o'i, ya wallafa bidiyo mai ɗauke da saƙo.

Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya jaddada cewa babi kowa a kujerun sanatocin Edo ta Tsakiya da Anambra ta Kudu, ta aika saƙo ga INEC.

Gwamna Soludo ya haramta wa’azi a kasuwannin jihar Anambra, yana mai cewa yana haddasa hayaniya. Shugabannin addini sun ce hakan cin zarafin ‘yancin addini ne.

Gwamnatin jihar Anambra ta haramta wa’azi da lasifika musamman a kasuwanni tana mai cewa hayaniya na hana mutane sukuni inda ta ce babu dole a yin addini.

INEC ta sa wa’adin fidda gwani daga 20 ga Maris zuwa 10 ga Afrilu, ta bukaci jam’iyyu su bi ka’ida don gujewa matsaloli da ka iya hana gudanar da sahihin zabe.

Gwamnan jihar Anambra, Farfesa Charles Soludo ya bayyana cewa bokaye da malaman tsibbu ke yaudarar matasa da sunan kariya don su aikata miyagun laifuka.

Yayin da ake shirin gudanar da zaben gwamna a jihar Anambra, jam'iyyar PDP ta rufe siyar da fom ɗin takara amma ba wanda ya siya ko nuna sha'awa.

Valentine Ozigbo ya koma APC daga LP, yana neman takarar gwamna a Anambra. Bashir Ahmad ya ce jam’iyyun adawa za su rushe kafin nan da babban zaben 2027.
Anambra
Samu kari