Anambra
Hukumar EFCC ta kama tsohon ministan kwadago a gwamnatin Muhammadu Buhari, Chris Ngige. Hadiminsa ne ya fadi haka ana rade radin masu garkuwa sun sace shi.
‘Yan bindiga sun kashe matar faston Anglican a Lilu, Ihiala, sun kona gidansa da motocin cocin yayin wani mummunan hari da ya tayar da hankula a Anambra.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hari wata kasuwa a jihar Anambra. Sun kashe mutane da dama yayin da suka bude wuta kan jama'a da dare.
Hatsarin mota ya kashe mutane shida a titin Awka–Onitsha da ke jihar Anambra bayan karo tsakanin tipa da bas da ke dawowa daga jana’iza a jihar Ebonyi
Dan takarar shugaban kasa a LP a 2023, Peter Obi ya ziyarci tsohon ministan Buhari, Chris Ngige bayan 'yan ta'adda sun kai masa hari sun kashe wata mata.
Tsohon ministan kwadago, Dr. Chris Ngige, ya bayyana cewa yana nan a raye bayan wasu yan bindiga sun farmake shi a kan wani titi a jihar Anambra.
Wata mata ta rasa rayuwarta bayan ‘yan bindiga sun harbe ta yayin da take ɗaukar bidiyon harin da aka kai wa jerin gwanon motocin Chris Ngige a Anambra.
‘Yan bindiga sun kai wa ayarin tsohon gwamnan Anambra, kuma tsohon minista Chris Ngige, hari a Nkpor–Nnobi, sun kashe mutane biyu tare da jikkata wasu da dama.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta dage sauraro karar da EFCC ta kai tsohon gwamnan Anambra, Willie Obiano har sai baba ta gani kan almundahana.
Anambra
Samu kari