Aliko Dangote
Kungiyar NUPENG ta yi barazanar shiga yajin aiki kan shirin fara dakon mai da Aliko Dangote zai yi zuwa gidajen mai kyauta. Kungiyoyin mai sun shiga lamarin.
Kungiyar dillalan mai Najeriya ta PETROAN ta sanar da dakatar da daukowa da rarraba man fetur na kwana uku a Najeriya baki daya daga 9 ga watan Satumbar 2025.
Alhaji Aliko Dangote ya bayyana cewa daga tushe ya fara neman kudi har ya kai ga nasarar da ya samu ta zama wanda ya fi kowa kudi a nahiyar Afrika, bai ci gado ba.
Legit Hausa ta tattaro bayanai game da tasirin matatar man Dangote ga tattalin arzikin Najeriya da kuma irin kalubalen da tasirin ke fuskanta a Kudu da Arewa.
Alhaji Aliko Dangote ya shirya samar da katafaren kamfanin takin zamani a kasar Habasha. Kamfanin zai samar da sana'o'i kasar tare da inganta harkokin noma.
Matatar Alhaji Aliko Dangote, A A Rano da Aiteo sunn daidaita farashin man fetur zuwa N823 daga N821. Hakan na zuwa ne bayan samun karin farashin danyen mai.
A labarin nan, za a ji yadda matatar mai ta Dangote ta jawo ƙaruwar aezikinsa, ana hasashen zai zama ɗan Afrika na farko da dukiyarsa za ta kai $30bn.
Mai fafutukar kare hakkin dan Adam, Martins Vincent Otse da aka fi sani da VDM ya jagoranci hana motocin Dangote wucewa da rana a jihar Edo saboda jawo hadura.
Yan Najeriya sun fara sayen litar fetur a kasa da N900 kwanaki kadan bayan Dangote ya yi wa yan kasuwa rangwamen N30 a rumbunan ajiya, NPCL ya bi sahu.
Aliko Dangote
Samu kari