Aliko Dangote
Alhaji Aliko Dangote zai saka matatar shi a kasuwa domin 'yan Najeriya su mallaki hannun jari. Ya ce yana da burin gina Najeriya wajen zuba kudin shi a kasar.
'Yan kasuwa sun sauke farashin man fetur kasa da na matatar Dangote da kamfanin NNPCL. Hakan na zuwa ne yayin da aka fara maganar hana shigo da fetur.
Rahotanni sun tabbatar da cewa Alhaji Aliko Dangote ya yi murabus daga shugabancin kamfaninsa na sashen siminti domin mayar da hankali wani bangare.
Gwamnatin Neja ta yi hadaka da Aliko Dangote domin bunkasa noman shinkafa a jihar. Za a tallafawa manoma da samar da ayyuka 50,000 a jihar da kasa baki daya.
Shugaban rukunin kamfanonin Dangote, Alhaji Aliko Dangote ya bayyana cewa matatar mansa tana fuskantar kalubale daga wajen 'yan kasuwar mai na kasashen waje.
Najeriya ta karbi wasu kasashen Afrika a Abuja domin halartar taron makamashi da NMDPRA ta fara na kwana biyu. Shugaba Bola Tinubu ya nemi hadin kai.
A labarin nan, za a ji yadda matatar man Dangote ta fusata bayan ta gano ana yaudarar jama'a wajen sayar masu da fetur da aka samu da sauki a farashi mai tsada.
A labarin nan, za a ji cewa shugaban rukunin kamfanin Dangote, Alhaji Aliko Dangote ya bayyana aniyarsa na gina tashar ruwa mafi girma a Najeriya a jihar Ogun.
A labarin nan, mun wallafa cewa fitaccen dan kasuwa a Najeriya, Alhaji Aliko Dangote ya bayyana shakku a kan shakkun kan aikin matatun gwamnatin tarayya.
Aliko Dangote
Samu kari