Aliko Dangote
Duk da samar da mai daga matatar Dangote, rahoton hukumar NMDPRA ya nuna Najeriya ta shigo da kusan lita biliyan 15 na fetur tun Agustan 2024 zuwa yanzu.
Alhaji Aliko Dangote ya bayyana cewa zai sayar da hannun jarin matatar shi na kashi 10 zuwa 15 a shekara mai zuwa. Ya bayyana cewa zai fadada matatar.
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya ce babu wanda zai iya rusa tarihin Kano, wanda aka gina bisa ilimi, kasuwanci da kwarewa inda ya ba al'mma shawara.
Farashin gas ɗin girki ya sauka daga N2,000 zuwa N1,300/kg, yayin da gwamnati ke sa ido kan masu boye kaya da dillalai don ganin farashin ya daidaita a kasuwa.
Shugaban rukunin kamfanonin Dangote, Aliko Dangote, ya bukaci 'yan Najeriya su rika sayen kayayyakin da aka kera a gida domin samar da ayyukan yi.
Matatar Dangote da ke Legas ta koka da cewa ta fuskanci matsaloli da dama ciki har da yunkurin cinna wuta. Jami'in matatar, Devakumar Edwin ne ya bayyana haka.
Kungiyoyin 'yan kasuwa sun ce ba su suka jawo tashin farashin mai a Najeriya ba. An zargi manyan dilolin mai da janyo tashin farashin mai a jihohin Najeriya.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu yace gwamnatinsa ba za ta zuba ido tana kallo wasu su gurgunta tattalin arzikinta ta hanyar taba mutum kamar Alhaji Aliko Dangote.
Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II, ya yi tsokaci kan rikicin Dangote da PENGASSAN. Sanusi II ya nuna cewa dole ne a kare matatar saboda muhimmancinta ga kasa.
Aliko Dangote
Samu kari