Aliko Dangote
A labarin nan, za a ji cewa matatar Dangote ta ƙaryata masu cewa ta rage farashin litar man fetur ne bayan gwamnati ta dakatar da harajin shigo da mai zuwa Najeriya.
Kungiyar IPMAN, ta 'yan kasuwar mai ta ce sayen fetur kai tsaye daga Dangote zai sa farashin mai ya sauka a gidajen mai a fadin Najeriya. Ta yi korafi da NMDPRA.
Kamfanin Dangote ya rage farashin man fetur da ₦49, abin da ke iya kawo ƙarshen shigo da mai daga kasashen waje yayin da ƴan kasuwa ke gargadin yiwuwar karancin mai.
Matatar Dangote ta sanar da rage farashin litar man fetur ga masu sayen kaya daga matatar. litar man fetur ta dawo daga N877 zuwa N828. an samu ragin N49.
Kungiyar kwadago ta TUC ta bukaci gwamnatin tarayya ta yi wa yan Najeriya bayani a fayyace kan harajin shigo da man fetur da ake shirin sanya wa a Najeriya
Gwamnatin tarayya ta sanar da shirin sayar da matatun Warri, Fatakwal da Kaduna. Hadimar Tinubu, Olu Verheijen ce ta bayyana haka a wani taron makamashi.
Farashin shigo da fetur ya ragu zuwa ₦829.77, ƙasa da na ₦877 da Dangote ke sayarwa yayin da Tinubu ya sanya harajin 15% domin ƙarfafa tace mai a Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa Fadar Shugaban Kasa ta ce an sanya harajin man fetur da dizel ne domin baiwa matatun mai da ake da su a cikin Najeriya dama.
Alhaji Aliko Dangote ya bayyana dalilin kin sayen matataun man Najeriya. Ya ce akwai kungiyoyi da masu kudi da ya kamata su saye matatun NNPLC a Najeriya.
Aliko Dangote
Samu kari