Aliko Dangote
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu yace gwamnatinsa ba za ta zuba ido tana kallo wasu su gurgunta tattalin arzikinta ta hanyar taba mutum kamar Alhaji Aliko Dangote.
Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II, ya yi tsokaci kan rikicin Dangote da PENGASSAN. Sanusi II ya nuna cewa dole ne a kare matatar saboda muhimmancinta ga kasa.
A labarin nan, za a ji cewa Sarkin Kano, Khalifa Muhammadu Sanusi II da Rabaran Mathew Kukah da wasu fitattun 'yan Najeriya sun jagoranci goyon bayan Dangote.
Kungiyar Dattawan Arewa, ACF ta bayyana matsayarta kan zaben 2027 inda ta ce ba za ta nuna bangaren da ta ke yi ba game da zaben da ke tafe a Najeriya.
Alhaji Aliko Dangote ya sanar da rage farashin gas na girki a fadin Najeriya. Dangote ya dawo sayar da gas N760 daga N810, an samu ragin N190 a Najeriya.
A labarin nan, za a ji yadda kungiyar manyan ma'aikatan man fetur na ta kasa, PENGASSAN ta dauki zafi bayan kalaman mataimakin Shugaban Kasa, Kashim Shettima.
A labarin nan, za a ji cewa yajin aikin da PENGASSAN ta gudanar ya jawo ta rushe wasu daga cikin rassanta da ta ke zargi da kin bin umarni na hana Dangote gas.
Kungiyar PANEP mai rajin kare tattalin arzikin kasa ta yi zanga zangar goyon bayan matatar Dangote a jihar Kaduna. Kungiyar ta zargi PENGASSAN ta kulla makirci.
Shugaban kamfanin Dangote Group, Alhaji Aliko Dangote ya gode wa Shugaba Bola Ahmed Tinubu da duka wadanda suka sa bakiw wajen sasanta rikicinsa da PENGASSAN.
Aliko Dangote
Samu kari