Aliko Dangote
A labarin nan, za a ji cewa Fadar Shugaban Kasa ta ce an sanya harajin man fetur da dizel ne domin baiwa matatun mai da ake da su a cikin Najeriya dama.
Alhaji Aliko Dangote ya bayyana dalilin kin sayen matataun man Najeriya. Ya ce akwai kungiyoyi da masu kudi da ya kamata su saye matatun NNPLC a Najeriya.
'Yan kasuwar man fetur sun yi gargadi da cewa kudin litar man fetur zai haura N1,000 saboda sabon tsarin haraji na 15% da Bola Tinubu ya kawo a Najeriya.
Gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu ta amince da saka harajin 15% kan shigo da man fetur da dizil daga ketare. Ana hasashen hakan zai iya kara kudin mai.
Dillalan man fetur a Najeriya sun alakanta karuwar tsadar fetur da rashin samun damar sayen mai kai tsaye daga matatar Dangote, sun ce a rumbuna suke saye.
Alhaji Aliko Dangote ya tura ma'akatan da ya kora zuwa jihohin Zamfara, Borno Benue bayan dawo da su bakin aiki. An kori ma'aikatan ne bayan rikici da PENGASSAN.
Alhaji Aliko Dangote zai fadada matatarsa zuwa karfin tace mai ganga miliyan 1.4 a rana. Ya bayyana cewa zai dauki ma'aikata 'yan Najeriya wajen aikin.
Alhaji Aliko Dangote ya zama dan Afrika na farko da ya mallaki Dala biliyan 30 a tarihi. Kudin ya haura Naira tiriliyan 40 a duniya. Dangote kara matsayi a duniya.
Duk da samar da mai daga matatar Dangote, rahoton hukumar NMDPRA ya nuna Najeriya ta shigo da kusan lita biliyan 15 na fetur tun Agustan 2024 zuwa yanzu.
Aliko Dangote
Samu kari