Aliko Dangote
Farashin gas ɗin girki ya tashi zuwa ₦25,000 bayan ƙarancin kayayyaki sakamakon yajin aikin PENGASSAN, yayin da Dangote da NLNG ke ƙoƙarin ƙara samar da LPG.
Kungiyar dattawan Arewa ta ACF ta bukaci gwamnatin tarayya da majalisar ta kare matatar Dangote daga masu shirin durkusar da ita kan shigo da fetur daga waje.
Masu sayar da man Dangote sun gaza rage farashi duk da karɓar fetur a N820 ba tare da kuɗin sufuri ba, yayin da yawancin gidajen mai ke ci gaba da sayarwa a kan N865
Jigon jam'iyyar APC, Salihu ISa Nataro da ya yi takarar gwamna a jihar Kebbi ya bukaci Aliko Dangote da gwamna Alex Otti su fito takara a zaben 2027 mai zuwa.
Ana zargin tirelar simintin Dangote ta haddasa mummunan hatsari a jihar Ogun inda mutum biyar suka mutu bayan ta rasa birki ta buge adaidaita sahu a Papalanto–Ilaro.
An samu takun saka mai zafi tsakanin Dangote da hukumomin gwamnati kan man fetur, samar da danyen mai, da rikicin ma’aikata a sabuwar matatar man Dangote.
Matatar Dangote ta yi tayin biyan albashi ga ma'aikatan da ta kora saboda zargin cin amana. Sai dai kungiyar PENGASSAN ta ki amimcewa da bukatar matatar.
A labarin nan, za a ji yadda wata majiya ta tona ainihin abin da ya jawo matatar Dangote ta samu matsala da PENGASSAN har ta kori ma'aikatanta guda 800.
Kamfanin man fetur na Najeriya (NNPCL), ya tabo batun illar da yajin aikin kungiyar manyan ma'aikatan man fetur na kasa (PENGASSAN) ya jawo a kasa.
Aliko Dangote
Samu kari