Aliko Dangote
Shugaban rukunin kamfanonin Dangote, Aliko Dangote, ya yi magana kan dalilinsa na fasa sayan kungiyar kwallom kafa ta Arsenal da ke a kasar Ingila.
Mujallar Bloomberg ta zaƙulo attajiran Afrika 7 a jerin 500 na duniya a watan Mayun 2026, inda Aliko Dangote da Abdussamad Rabiu suka wakilci Najeriya.
Aliko Dangote ya nuna sha'awar gina matatar mai ta dala biliyan 17 a Kenya ranar 10 ga Mayu, 2026, bayan ya kwatanta tattalin arzikin Kenya da na Tanzania.
Kungiyar kwadago ta TUC a Najeriya ta bukaci gwamnatin Bola Tinubu da ta saka tallafin man fetur domin saukakawa talakan Najeriya. Festus Osifo ne ya yi kiran.
NMDPRA ta ba wa kamfanonin NIPCO, AA Rano, da wasu hudu lasisin shigo da fetur tan 720,000 a Mayu 2026, duk da ci gaban da matatar Dangote ke samu.
Hamshakin attajirin nan, Alhaji Aliko Dangote ya bayyana cewa zai ziba jari a fannin wutar lantarki, wa da zai samar da megawatt 20,000 don cike gibin Najeriya.
A labarin nan za a ji yadda dukiya fitaccen attajiran nan, Alhaji AbdulSamad Rabiu ta kara habaka a shekarar 2026 har ya kai ga kama babban kambu a Afrika.
Matatar Dangote da ke Legas ta sauya karin da ta yi a farashin da take sayar da litar man fetur ga 'yan kasuwa. Matatar ta ce farashin yana nan yadda yake.
Matatar Dangote ta ƙara farashin litar fetur zuwa N1,350, wanda ke nuna ƙarin N75 a mako guda. Wannan na faruwa ne sakamakon matsin lamba na danyen mai da sufuri.
Aliko Dangote
Samu kari