
Aliko Dangote







Matatar Dangote ta sayi danyen man Ceiba har ganga 950,000 daga kasar Equatorial Guinea, yayin da NNPC ke tattaunawa da matatar kan tsarin sayen danyen mai da Naira.

Gudauniyar Alhaji Aliko Ɗangote ta fara raba kayan abinci ga mabuƙata a faɗin kananan hukumomi 774 na Najeriya, za a raba buhunan shinkafa mai nauyin kilo 10.

Sabon farashin fetur daga matatar Dangote ya sa ‘yan kasuwa sun kauce wa manyan rumbun ajiya na masu zaman kansu, yayin da ake sa ran ci gaba da saukar farashin.

Yan kasuwar man fetur sun bayyana cewa za su sauke farashin man fetur kasa da na matatar Dangote. Hakan na zuwa ne bayan mai ya sauka a kasuwar duniya.

Kamfanin man fetur na kasa (NNPCL) ya dauki matakin daina sayar da danyen man fetur ga matatun cikin gida a Najeriya. Wannan matakin zai sa fetur ya yi taada.

Gwamnatin tarayya ta amince da gina matatun mai uku da za su kara yawan gangar man da ake tace zuwa 140,000 a kullum, domin bunkasa samar da mai a Najeriya.

Shugaban rukunin kamfanonin Dangote, Alhaji Aliko Dangote ƴa gayawa duniya cewa a yanzu yana hutawa ne bayan ya samu nasarar kammala aikin matatar mai.

Wani masanin tattali a Najeriya ya bayyana cewa farashin man fetur zai cigaba da sauka a Najeriya har zuwa watan Yunin 2025 bayan Dangote da NNPCL sun rage kudi

Kungiyar masu dillancin kan feturi a Najeriya watau PETROAN ta nuna farin ciki da yabon NNPC da Ɗangote bisa rage farashin litar man fetur a Najeriya.
Aliko Dangote
Samu kari