Aliko Dangote
Shugaban matatar man Dangote kuma hamshakin dan kasuwa, Alhaji Aliko Dangote, ya ba da tabbacin cewa dogon layin neman man fetur ya zama tarihi a Najeriya.
Alhaji Aliko Dangote ya fadi abubuwan da suka rusa kamfanonin da aka yi a Arewa tsawon shekaru. Atiku Abubakar ya yi kira ga 'yan Arewa a taron ACF.
Farashin man fetur ya sauka zuwa N840 a matatar Dangote da wasu manyan dillalan Najeriya bayan saukar farashin gangar danyen man Brent zuwa kusan $62.
Rahoton NMDPRA ya nuna cewa a Oktoba 2025 matatar Dangote ta samar da lita miliyan 512 na fetur kacal, lamarin da ya tilasta ƙasar ta dogara da shigo da man fetur.
Kamfanin Dangote ya bayyana cewa raguwar farashin man fetur da ’yan kasuwa suka yi ya biyo bayan rangwamen da suka yi ranar 6 ga watan Nuwambar 2025.
A labarin nan, za a ji cewa wasu da ba a kai ga gano su ba sun yi kutse a cikin wayoyin Alhaji Aliko Dangote da Femi Otedola a cikin mako gida, inda aka nemi kudi.
A labarin nan, za a ji cewa matatar Dangote ta ƙaryata masu cewa ta rage farashin litar man fetur ne bayan gwamnati ta dakatar da harajin shigo da mai zuwa Najeriya.
Kungiyar IPMAN, ta 'yan kasuwar mai ta ce sayen fetur kai tsaye daga Dangote zai sa farashin mai ya sauka a gidajen mai a fadin Najeriya. Ta yi korafi da NMDPRA.
Kamfanin Dangote ya rage farashin man fetur da ₦49, abin da ke iya kawo ƙarshen shigo da mai daga kasashen waje yayin da ƴan kasuwa ke gargadin yiwuwar karancin mai.
Aliko Dangote
Samu kari