Aliko Dangote
Hukumar yaki da cin hanci da sauran manyan laifuffuka a Najeriya, ICPC ta sanar da cewa janye korafin Dangote ba zai hana binciken tsohon Shugaban NMDPRA ba.
Fitaccen dan kasuwa kuma attajiri lamba daya a Afirka, Aliko Dangote ya janye korafin da ya shigar a ICPC game da tsohon shugaban NMDPRA, Farouk Ahmed.
Bayan MRS, an samu karin gidajen mai da suka hada kai da matatar Dangote kuma kungiyar IPMAN na ganin hakan zai zama alheri a farashin fetur a Najeriya.
Matatar hamshakin dan kasuwar nan, Alhaji Aliko Dangote ta bayyana cewa labarin da ake yadawa cewa za ta rufe aiki saboda gyara ba gaskiya ba ne.
Kamfanin man Najeriya na NNPCL ya rage kudin litar man fetur da N20 a Najeriya. An hango yadda gidajen mai suka fara rage kudin litar man fetur a sassan Abuja.
NNPCL ya samu ribar N502bn a watan Nuwamba 2025, yayin da ya rage farashin man fetur zuwa kasa da N800 lita daya domin gogayya da matatar man Dangote a gidajen mai.
Cikin abubuwan da za su faru a 2026, Aliko Dangote zai fara raba mai kyauta, dokar haraji, cire kudi za su fara aiki, za a yi zabe a Ekiti da Osun, APC za ta yi taro
Attajirin dan kasuwa a Afirka, Alhaji Aliko Dangote, ya yi wasu zarge-zarge game da badalakar cin hanci da rashawa da ya alakanta da hukumomin NMDPRA da NUPRC.
Alhaji Aliko Dangote ya fadi dalilin da yasa simintinsa ya fi araha a kasashen waje, ya fi tsada a Najeriya da ake samar da shi. Ya ce yawan haraji ne ya jawo hakan.
Aliko Dangote
Samu kari