Aliko Dangote
NNPCL ya samu ribar N502bn a watan Nuwamba 2025, yayin da ya rage farashin man fetur zuwa kasa da N800 lita daya domin gogayya da matatar man Dangote a gidajen mai.
Cikin abubuwan da za su faru a 2026, Aliko Dangote zai fara raba mai kyauta, dokar haraji, cire kudi za su fara aiki, za a yi zabe a Ekiti da Osun, APC za ta yi taro
Attajirin dan kasuwa a Afirka, Alhaji Aliko Dangote, ya yi wasu zarge-zarge game da badalakar cin hanci da rashawa da ya alakanta da hukumomin NMDPRA da NUPRC.
Alhaji Aliko Dangote ya fadi dalilin da yasa simintinsa ya fi araha a kasashen waje, ya fi tsada a Najeriya da ake samar da shi. Ya ce yawan haraji ne ya jawo hakan.
Matatar Dangote ta fara sayar da litar man fetur a kan ₦739 a gidajen mai na MRS sama da 2,000 a Najeriya, domin rage tsadar mai da wahalar rayuwa.
Attajiri lamba daya a Afirka kuma shugaban Dangote Group, Alhaji Aliko Dangote ya nemi Kailani Mohammed ya nemi afuwarsa cikin kwanaki bakwai ko su hadu a kotu.
'Yan kasuwa sun sauke farashin man fetur a Najeriya. 'Yan kasuwa sun fara rage samun kwastomomi da yawa bayan MRS da wasu gidajen mai sun rage farashi.
Hukumar yaki da cin hanci ta ICPC ta gayyaci Aliko Dangote domin bayar da ƙarin bayani kan ƙarar da ya shigar kan tsohon shugaban NMDPRA, Farouk Ahmed.
Matatar Dangote ta yi wa masu gidajen mai tayin samun fetur kai tsaye kuma a kan sabon farashi na N699, ta kuma bullo da wasu hanyoyin yi wa yan kasuwa rangwame.
Aliko Dangote
Samu kari