Aisha Buhari
Tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bar Abuja bayan ya mika mulki ga Asiwaju Bola Ahmed Tinubu. Ya shiga jirgin soji zuwa Katsina a hanyarsa ta zuwa Daura.
Iyalan shugaban kasa Muhammadu Buhari za su bar fadar shugaban kasa a ranar Litinin, 29 ga watan Mayu domin iyalan Asiwaju Bola Tinubu su samu shiga daga ciki.
Uwargidar shugaban kasa Muhammadu Buhari, Aisha Buhari, ta yi kira da a dunga yi wa matan shugaban kasa tagomashin alkhairi idan suka sauka daga karagar mulki.
Hajiya Aisha Buhari, uwargidar shugaban kasa Muhammadu Buhari ta mika mulki ga matar shugaban kasa mai jiran gado, Oluremi Tinubu gabannin rantsar da mijinta.
A jiya ne aka ga Hanan Muhammadu Buhari ta wallafa hoton Mai girma Shugaban Najeriya, ta kwarara masa yabo a Instagram. Nan da kwanaki biyar zai bar kan mulki.
Uwar gidan shugaban kasa, Aisha Buhari ta bayyana cewa asibitin da mai gidanta ya kaddamar a Abuja zai taimaka wurin hana zuwa wasu kasashen ketare nemo magani.
Matar shugaban kasa Aisha Buhari ta bayyana cewa za a rika tunawa da mijinta kan irin yadda ya nunawa matasa kauna da fifiko a gwamnatinsa. Ta ce shi din mai
Shugaban Najeriya, Alhaji Muhammadu Buhari, tare da mai ɗakinsa sun tattara sun koma Glass House, gidan shugaban da zai miƙa mulki a fadar Aso Rock, Abuja.
A shirye-shiryen barin gidan gwamnati da suke ta yi, uwargidan shugaba Muhammadu Buhari mai barin gado wato Aisha Buhari ta zagaya da matar Tinubu Sanata Olurem
Aisha Buhari
Samu kari