Aisha Buhari
A labarin nan, za a ji yadda tsohon Minista a gwamnatin marigayi Muhammadu Buhari ya yi bayani game da wasu kungiyoyi da suka hana gwamnatinsu rawar gaban hantsi.
Tsohon hadimin tsohon mataimakin shugaban kasa, Babafemi Ojudu ya ce zai gayyaci Tinubu da Aisha Buhari zuwa wurin kaddamar littafin abin da ya faru a mulkin Buhari.
Marubucin da ya rubuta tarhin Muhammadu Buhari, Charles Omole ya ce wasu na kusa ta kusa da marigayin kan dasa labarai a jaridu domin shugaban kasa ya karanta.
Daya daga cikin manyan 'ya'yan marigayi tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Halima Buhari, ta fito ta yi magana kan wasu halayen mahaifin na ta.
Yar marigayi Muhammadu Buhari, Fatima Buhari ta ce an gano takardun gwamnati da ke dauke da sa hannun bogi na marigayi tsohon shugaban kasar a lokacin mulkinsa.
A labarin nan, za a ji tsohon gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya yi gargadi game da yayata sunan tsohon Shugaban Kasa, Marigayi Muhammadu Buhari.
Tsohuwar uwargidan tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Aisha Buhari, ta yi bayani kan mulkin mijinta na shekara takwas. Aisha Buhari ta bayyana kuskuren da ya yi.
’Yar marigayi tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari, Fatima Buhari, ta ce mahaifinta ya taɓa zargin ana sa masa na’urorin sauraro a ofishinsa a Villa.
Tsohuwar matar shugaban kasa, Hajiya Aisha Muhammadu Buhari ta karyata jita-jitar da ake yadawa cewa Buhari ya rasu ne sakamakon gubara da aka sa masa.
Aisha Buhari
Samu kari