Aikin Hajji
Majalisar dattawa ta amince da nadin da shugaba Bola Tinubu ya yiwa shugaban Izala Sheikh Abdullahi Sale Usman Pakistan jagorancin hukumar alhazai.
Hukumar alhazai ta kasa ta gano yadda aka yi algus wajen kula da mahajjatan 2024, inda yanzu haka ake shirin biyan wani kaso na kudin aikin hajji ga alhazan.
Hukumar alhazai ta kasa NAHCON ta bayyana cewa gwamnati ba za ta iya ci gaba da tallafawa masu niyyar zuwa aikin Hajji ba. Ana fargabar kudin hajji zai kai N10m.
Hukumar kula da jin daɗin alhazai ta kasa watau NAHCON ta ce hukumomin Saudiyya sun canza tsarin samar da abinci ga alhazai da ɗakunan kwanansu a baɗi.
A rahoton nan, za ku ji gwamnan Bauchi, Bala Mohammed ya umarci hukumar aikin hajji a ta fara karbar kafin alkalami daga maniyyatan aikin hajjin 2025.
Hukumar yaki da masu yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC) ta bayar da belin tsohon shugaban hukumar Alhazai ta kasa (NAHCON) Jalal Arabi kan binciken N90bn.
Hukumar yaki da masu yiwa tattalin arzikin kasa ta'annati (EFCC) ta bayyana yadda aka yi aikin hadin gwiwa wajen gano badakala a hukumar alhazai.
Hukumar yaki da cin hanci da yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC) ta tsare shugaban hukumar Alhazai ta kasa (NAHCON), Jalal Arabi da sakatarensa.
Hukumar hana yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa ta gayyaci shugaban hukumar aikin hajji na kasa (NAHCON) domin jin yadda aka yi da tallafin N90bn ga alhazan bana.
Aikin Hajji
Samu kari