Aikin Hajji
DSS ta kama Sani Galadi a Sokoto yana kokarin tafiya aikin Hajji. Ana zargin Galadi da garkuwa da mutane a Zamfara, kuma yanzu haka yana hannun DSS domin bincike.
Jami'an DSS sun kama Yahaya Zango, hatsabibin mai garkuwa da mutane a sansanin alhazai na Abuja. Jama’a na tambaya: me zai faɗa wa Allah kan ta'addancinsa?
NAHCON ta tabbatar da cewa mahajjata za su ci abinci mai tsafta da gina jiki, tare da tsauraran matakan sa ido da hana sinadarai da kayan da suka lalace.
Kasar Saudiyya ta samar da wata manhaja ta musamman domin masu karatun Al-Kur'ani mai girma. Sheikh Sudais ya ce mahajjata da sauran Musulmi za su amfana da ita.
Mataimakin shugaban ƙasa, Sanata Kashim Shettima ya jagoranci kaddamar da fara jigilar mahajjata daga Najeriya zuwa ƙasar Saudiyya, jirgin farko ya tashi a Imo.
Musa Iliyasu Kwankwaso ya yi zargin ana kokarin dagula harkokin hukumar alhazai ta NAHCON da bata sunan shugabanta, Farfesa Abdullahi Sale Usman Pakistan.
Hukumar kula da Alhazai ta Kwara ta ce za a fara jigilar farko ta alhazan a ranar 12 ga Mayu, yayin da ta ce an tanadi masauki da abinci har zuwa karshen Hajji.
Hukumar alhazai ta kasa ta sanar da cewa a ranar 9 ga Mayu mahajjatan Najeriya za su fara tashi daga Najeriya zuwa Saudiyya domin aikin hajjin 2025.
Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima, ya tura sakon gayyata ga shugaban NAHCON, Farfesa Abdullahi Saleh Pakistan da mambobin kwamitinsa domin taro a Abuja.
Aikin Hajji
Samu kari