Aikin Hajji
Tsohon Gwamnan Ogun, Olusegun Osoba, ya bayyana dalilin da ya kawo ƙarshen tallafin aikin hajji da Umra, inda ya karkatar da kuɗin zuwa ilimi da kayan makarantu.
A labarin nan, za a ji cewa gwamna Nasir Idris na jihar Kebbi ya shiga batun aikin hajjin bana, ya bayar da lamunin Naira N10bn don ceto kujerun maniyyata.
Yayin da ake shirin aikin Hajjin 2026, Hukumar alhazai ta kasa, NAHCON ta fitar da ka'idoji da suka shafi tashi zuwa Saudiyya da lafiyar mahajjata.
Motar bas dauke da masu Umra ta yi karo da tankar mai a hanyar Madina. Masu Umara daga India 45 sun rasu a hadarin. Hukumomin India sun yi magana.
Hukumar alhazai ta kasa, NAHCOn ta saki sabon jadawalin kudin Hajjin bana na 2026 bayan shugaba Bola Ahmed Tinubu ya umarci a rage kudin aikin Hajji a Najeriya
Hukumar NAHCON ta fara kokarin rage kudin aikin Hajjin bana na 2026. Kasar Saudiyya ta rage adadin kujerun Najeriya daga 95,000 zuwa 66,910 a 2026.
Gwamnan jihar Plateau, Caleb Mutfwang, ya gwangwaje wata Hajiya da kyautar kudade. Gwamna Mutfwang ya ba ta kyautar ne kan mayar da kudaden da ta tsinta a Saudiyya.
Hukumomin Saudiyya sum fitar da ka'idojin da kowane maniyyaci zai cika au game da lafiya kafin a bari ya shiga kasa mai tsarki yayin aikin hajjin 2026.
Shugaban hukumar alhazai ta kasa, NAHCON, Farfesa Abdullahi Sale Usman ya amsa gayyatar hukumar EFCC kan zargin karkatar da Naira biliyan 50 a Hajjin 2025.
Aikin Hajji
Samu kari