Jihar Adamawa
Wani mummunan hatsarin jirgin ruwa da ya auku a jihar Adamawa ya ritsa da wasu mutum biyar. Mutum biyu sun rasa ransu bayan jirgin ruwan ya kife.
Jami’an yan sanda sun kama wani matashi dan shekaru 17 Lawali Mori kan zargin lalata da zakata a kauyen Viniklang, karamar hukumar Girei ta jihar Adamawa.
Wani matashi mai suna John Clarkson ya yi ajalin kawunsa, Mohammed Clarkson a jihar Adamawa kan zargin maita, kotu ta tasa keyarsa zuwa gidan kaso.
Gwamna Ahmadu Fintiri na jihar Adamawa ya yi alkawarin fara biyan matasa masu yi wa kasa hidima dubu 10 ko wane wata don rage musu radadin cire tallafi.
An samu hatsaniya tsakanin sojoji da 'yan sanda a jihar Adamawa a daren jiya wanda ya yi sanadin mutuwar wani Sifetan dan sanda mai suna Jacob Daniel.
An yi ba ta kashi a sanyin safiyar ranar Laraba tsakanin rundunar 'yan sanda da sojoji a Yola, babban birnin jihar Adamawa,an kashe sufetan 'yan sanda.
Hedikwatar rundunar yan sandan jihar Adamawa ta fuskanci hari da sanyin safoyar ranar Laraba, 22 ga watan Nuwamban 2023. Yan sanda na gudanar da bincike.
Kotun Daukaka Kara ta tabbatar da nasarar Ahmadu Fintiri na jam'iyyar PDP a matsayin gwamnan Adamawa a zaben jihar da ya gabata. Kotun ta yi watsi da karar SDP.
Shugaban cocin INRI Evangelical Spiritual Church, Primate Babatunde Elijah Ayodele ya yi magana kan makomar Gwamna Fintiri a kotun ɗaukaka ƙara da kotun ƙoli.
Jihar Adamawa
Samu kari