Jihar Adamawa
Kamfanin sadarwa na MTN ya tabbatar da kammala gyaran turken sadarwar da aka lalata, wanda ga kawo tsaiko da katse harkokin sadarwa yankunan Kano da jihohi 2.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana alhininsa bisa rasuwar tsohon gwamnan Filato a mulkin soji kuma tsohon sanatan Adamawa ta Arewa, Mohammed Mana.
A labarin nan, za a ji cewa wasu daga cikin ƴan majalisar Adamawa, Anambra, Bauchi, Borno da sauransu sun yi zaman shekara guda a majalisa babu gudunmawar komai.
Hukumar yaki da marasa gaskiya ta Najeriya watau EFCC ta musanta zargin cewa dangakatar Abdullahi Bashir Haske da Atiku Abubakar ya sa take neman kama shi.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa tsohon gwamnan soja na Plateau kuma Sanata da ya wakilci Adamawa ta Arewa, Kanal Muhammad Mana, ya rasu.
Gwamnatin Adamawa ta ceto yara 14 da aka ceto aka sayar da su a jihar Adamawa zuwa jihar Anambra. Wata mata 'yar kabilar Ibo ake zargi da safarar yaran.
NiMet ta yi hasashen ruwan sama da tsawa zai sauka a jihohi da dama, ta gargadi jama’a da direbobi su yi taka-tsantsan don gujewa haɗurra da matsalolin ambaliya.
A labarin nan, za a ji jagora a APC, Mustapha Salihu ya ce babu dalilin da zai sa ya sace akwatin zaɓe bayan jam'iyyarsa ke samun kuri'a mafi yawa a zaɓen Adamawa.
Hukumar INEC ta bayyana sakamakon zaben cike gurbi da aka yi a mazabar Ganye a jihar Adamawa inda aka tabbatar da cewa jam'iyyar APC ce ya lashe zaben.
Jihar Adamawa
Samu kari