
Jihar Adamawa







Tsohon Sanata mai wakiltar Adamawa ta Arewa, Elisha Ishaku Abbo, ya caccaki majalisa a kan yadda ake tafiyar da dambarwa Sanata Natasha Akpoti-Uduagan.

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya yi kira da a cigaba da tausayawa talaka a sakon shi na barka da sallah bayan gama azumin 2025.

Shugaban SDP a Najeriya, Shehu Musa Gabam ya ziyarci 'yar takarar gwamna a APC a Adamawa, Aishatu Dahiru Binani. Gabam ya bukaci mata su shiga SDP.

Shirin koyon sana’o’in Gwamnatin Adamawa zai taimaka wa matasa su samu ƙwarewa a fannoni daban-daban, rage rashin aikin yi, da ƙarfafa dogaro da kai.

Dan shugaban kasa, Seyi Tinubu ya dira a kan wasu daga cikin 'yan siyasar da su ke caccakar salon mulkin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu kan salon mulkinsa.

Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasara kan wani yunkurin kai harin ta'addanci da 'yan ta'addan Boko Haram suka yi a jihar Adamawa. Sun fatattake su zuwa daji.

Kotun Adamawa ta dage shari’ar da ke kalubalantar kafa Masarautar Fufore. Lauyan masu kara ya nemi karin lokaci don martani ga takardar da gwamnatin jiha ta gabatar.

Jami’an tsaro da suka hada da 'yan sanda, DSS da 'yan banga, sun kubutar da fastoci biyu da aka sace a Adamawa. An kama daya daga cikin wadanda suka kitsa harin.

'Yan ta'addan Boko Haram dauke da muggan makamai sun kai hare-haren ta'addanci a wasu kauyukan jihar Adamawa. 'Yan ta'addan sun kona gidaje da makarantu.
Jihar Adamawa
Samu kari