Jihar Adamawa
Rundunar yan sandan jihar Adamawa ta tabbatar da kama yan daba da aka fi sani da yan shila a jihar. Mata biyu na daga cikin wadanda rundunar ta cafke
An samu tashin wata mummunar gobara a kasuwar garin Yola d ake karamar hukumar Yola ta Kudu a jihar Adamawa. Shagunan 'yan kasuwa masu yawa sun lalace.
Rundunar sojojin Najeriya ta na ci gaba da samun nasara kan 'yan ta'adda bayan sake cafke kasurgumin dan ta'adda da ke nema ruwa a jallo a jihar Adamawa.
Tsohon Atoni-janar, Michael Aondaokaa ya bayyana yadda tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya yi kokarin janye karar da ake yi kan Murtala Nyako.
Rundunar ƴan sandan jihar Adamawa ta yi nasarar cafke wasu ƴan bindiga masu garkuwa da mutane waɗanda ta jima tana nemansu ruwa a jallo, sun shiga hannu.
Gwamnatin jihar Adamawa ta shigar da kara kan dakataccen kwamishinan hukumar zabe ta INEC, Yunusa Hudu Ari, kan zargin aikata wasu laifukan zabe.
Wani magidanci a jihar Adamawa ya rasa ransa bayan mutumin da ke lalata da matarsa ya halaka shi. Wanda ake zargin dai ya dade yana alaka mara kyau da matar.
Rundunar 'yan sanda ta cafke shugaban kungiyar Miyetti Allah ta MACBAN a jihar Adamawa, Alhaji Jaoji Isa kan wasu zarge-zarge na badakalar kudade.
Gwamna Ahmadu Fintiri na jihar Adamawa ya amince da nadin Mustapha Amin, Galadiman Adamawa, a matsayin jagora kuma Amirul Hajj na aikin Hajjin 2024.
Jihar Adamawa
Samu kari