Jihar Adamawa
A labarin nan, za a ji cewa rundunar yan sandan jihar Adamawa tabbatar da kara tura karin jami'anta zuwa Lamurde inda aka samu tashin hankalin kabilanci.
Sojojin 23 Brigade sun musanta rahotannin cewa sun bude wa fararen hula wuta a jihar Adamawa suna mai cewa ’yan bindiga ne suka harbe mata biyu a tarzomar kabilanci.
Rundunar sojin Najeriya ta karyata cewa ta harbi mata masu zanga zanga a jihar Adamawa. Ya fadi yadda wasu bata gari suka kai wa dakaru hari kuma aka harbe su.
Gwamnan jihar Adamawa, Alhaji Ahmadu Umaru Fintiri, ya sanya dokar ta baci ta awa 24. Gwamnan ya sanya dokar ta bacin ne bayan an samu barkewar rikici.
Jigo a jam'iyyar ADC kuma na kusa da tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya fice daga jam'iyyar. Ya ce ya dauki matakin ne saboda wasu dalilai.
A labarin nan, za a ji cewa Dele Momodu ya bayyana takaici a kan yadda 'yan jam'iyyar ADC suka gaza hada kai ballantana a canza Bola Tinubu a z2027.
A labarin nan, za a ji cewa wasu jiga-jigan ADC sun shiga matsala bayan an samu gagarumin sabani a tsakanin masoya Atiku Abubakar da Babachir Lawal.
Jagoran yan adawar Najeriya, Alhaji Atiku Abubakar ya yanki katin zama cikakken mamba a jam'iyyar hadaka watau ADC a mazabar Jada da ke jihar Adamawa.
A yau Litinin ne ake sa ran Atiku Abubakar zai shiga jam’iyyar ADC a mazabarsa ta Jada da ke Adamawa, bayan jinkiri na watanni. ADC ta bayyana dalilin jinkirin.
Jihar Adamawa
Samu kari