Jihar Adamawa
Tsohuwar uwargidar shugaban kasa, Aiha Buhari da diyarta Hanan Buhari sun kai ziyarar bam girma ga Atiku Abubakar a masaukinsa a kasa mai tsarki.
Wani dan majalisar wakilai daga jihar Adamawa, Muhammad Basil, ya bukaci tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya, Atiku Abubakar, ya ja baya da siyasa.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya yi yunkurin jawo gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Fintiri zuwa jam'iyyar APC. Sai dai, Bukola Saraki, ya yi masa martani.
Mataimakin Shugaban Kasa, Kashim Shettima, ya bayyana sauya sheƙar Gwamna Agbu Kefas zuwa APC a matsayin abin alfahari da ya taba zuciyarsa matuƙa.
Gwamna Ahmadu Umaru Fintiri na jihar Adamawa ya fusata da masu adawa suka yi masa ihun 'ba ma yi' a taro , ya yi masu martani mai zafi saboda hasala shi da suka yi.
Mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro, Nuhu Ribadu, ya yi magana kan rahotannin da ke cewa mahaifiyarsa ta rasu a ranar Litinin, 19 ga Janairun 2026.
Mahaifiyar Mai Ba da Shawara kan Tsaron Kasa, Mallam Nuhu Ribadu, Hajiya Aisha Mamma ta rasu da safiyar Litinin tana da shekaru 86 a duniya bayan fama da jinya.
Mutane 6 sun raunata a harin bam a Adamawa; a Sokoto kuma, Bello Turji ya raba ƙauyuka 20 da gidajensu, lamarin da ya jefa mazauna cikin halin ƙaka-ni-kayi.
'Yan ta'addan Boko Haram sun kai hare-haren ta'addanci a wasu kauyukan jihar Adamawa. 'Yan ta'addan sun kashe mutane tare da kona gidaje masu yawa.
Jihar Adamawa
Samu kari