Hadarin jirgi
Gwamnatin kasar Turkiyya ta tabbatar da mutuwar duka sojoji 20 da ke cikin jirgin C-130 da ya yi hatsari a kasar Georgia kusa da iyakar Azerbaijan.
Hukumomi sun tabbatar da mutuwar mutane tara yayin jirgin sama na dakon kaya ya rikito kan masana'antu a kasar Amurka, ana ci gaba da aikin ceto mutane.
Rundunar sojojin ruwa ta kasar Amurka ta tabbatar da hatsarin jiragenta biyu a tekun kudancin China, ta ce babu wanda ya rasa rayuwarsa a hadurran biyu.
Rahotanni sun nuna cewa jirgin ya kauce wa titinsa ne yayin da yake kokarin sauka a filin jirgin Hong Kong, in da ya turmushe wata motar sintiri kafin ya fada teku.
Gwamnatin jihar Kogi ta tabbatar da mutuwar mutane 26 a hatsarin jirgin ruwan da ya rutsa da yan kasuwa ranar Litinin, Gwamna Ahmed Ododo ya yi ta'aziyya.
Hukumar binciken hadurra ta NSIB ta gano cewa rashin ingantaccen gyara da matsalar na'ura ne suka haddasa hatsarin jirgin kasa a tashar, hanyar Abuja–Kaduna.
Wani jirgin sama na kamfanin Ibom Air ya yi gaggawar komawa filin jirgin da ya tashi a Abuja sakamakon tsananin rashin lafiyar daya daga cikin fasinjojinsa.
Rahotanni daga jihar Sakkwato sun nuna cewa jirgin ruwa makare da mutanen da duka gudo daga farmakin yan bindiga ya gamu da hatsari, ana fargabar rasa rayuka.
Hukumomin kasar Jamus sun tabbatar da mutuwar mutane biyu da ke cikin jirgin saman da ya bata a yammacin kasar Jamus, yan sanda sun fara bincike.
Hadarin jirgi
Samu kari