
Hadarin jirgi







Jirgin Max Air dauke da fasinjoji 59 ya yi hatsari a jihar Kano. Tayar jirgin ta fashe tare da kamawa da wuta, amma jami’ai sun yi gaggawar kwace mutanen.

An rasa fasinjoji 3 daga cikin 22 a wani hatsarin jirgin ruwa da ya afku a yankin ƙaramar hukumar Bonny a jihar Ribas, yan sanda sun tabbatar da ceto mutum 19.

Wasu Kiristoci sun gamu da iftila'i a Gombe yayin da motar shinkafa ta kwace daga hannun direba, ta kuma kutsa cikinsu lamarin ya bar mutane da raunuka.

Jirgin kasa ya murkushe mota dauke da buhunan shinkafa a yankin Iju-Fagba, jihar Legas. Jama’a sun koka kan rashin shingen tsaro da alamar isowar jirgi.

An samu aukuwar wani hatsarin jirgin ruwa a jihar Sokoto. Jirgin ruwan ya kife ne dauke da fasinjoji. Masu iyo sun samu nasarar ceto wasu daga cikin mutanen.

Gwamnonin Najeriya sun shawarci hukumomi a kan yawan hadurra. Wannan na zuwa bayan mutuwar mutane 20 a Binuwai. Gwamnonin sun kara da mika ta'aziyya ga gwamnati.

An samu asarar rayuka sakamakon wani hatsarin jirgumin ruwa da ya auku a jihar Benue. Jirgin ne dai ya gamu da hatsarin ne bayan an cika masa kaya.

Mataimakin gwamnan Borno, Dr. Usman Kadafur ya tsallake rijiya da baya. Jirgin Max Air da ya dauko shi da wasu fasinjoji 70 ya samu matsalar inji.

Rahotanni sun nuna cewa wani kwale-kwale da ya ɗauko mutane akalla 200 ya kife a kogin Neja a jihar Neja, ana fargabar da mutane da dama sun rasa rayukansu.
Hadarin jirgi
Samu kari