Abun Bakin Ciki
Mamakon ruwan sama tare iska mai karfi ya jawo ambaliya da ta yi sanadin mutuwar wata mata da jikarta a jihar Bauchi. Rahoto ya nuna irin barnar da ruwan ya yi.
Rahoton sirri na hukumar tsaro ta farin kaya, DSS ya yi gargaɗin cewa wasu da ake zargi da ta'addanci na shirin sace wasu ɗalibai a Edo ta Arewa.
Rahotanni sun tabbatar da mutuwar mutane 13 yayin da Pakistan ta kai sababbin hare-haren sama a lardunan Khost, Kunar da Paktika na kasar Afghanistan.
Akalla mutum 10 sun jikkata bayan rikici ya barke tsakanin al’ummomin Chirif Magaji da Chirif Dikko a karamar hukumar Rabah ta jihar Sokoto kan rikicin gona.
Hukumar kwastam ta yi watsi da jita-jitar da wasu ke yadawa kan yanayin da ya zama ajalin wani jami'inta, Lumi Elisha Gwamis,ta ce mahaifinsa ya ce ba shi da lafiya.
Sarkin Gazargamu, Mai Martaba Alhaji Ahmad Tijjani Ibn Saleh ya riga mu gidan gaskiya a wani asibiti da ke kasar Masar bayn shafe tsawon lokaci yana jinya.
Mata biyu daga mahajjata daga jihar Sokoto sun riga mu gidan gaskiya a Makkah bayan kammala aikin Hajjin 2026 cikin nasara, kamar yadda jami'ai suka tabbatar.
Kungiyar NLC ta tabbatar da rasuwar shugaban JNC na jihar Legas, Domingo Michael Adaeleke a taron kwadago na duniya da ke gudana a birnin Geneva.
Sarkin Ekwuoma na 10, Mai Martaba Samuel Chinedu Chukwujindu, ya rasu bayan mulkin shekaru 18, yayin da majalisar gargajiya ta sanar da magajinsa.
Abun Bakin Ciki
Samu kari