Abun Bakin Ciki
Tsohon gwamna, Ayo Fayose ya bayyana cewa maganganun Olusegun Obasanjo sun fusata shi ƙwarai a zagayowar haihuwarsa, har ya ji kamar ya buge shi.
Iyalai sun tabbatar da raauwar tsohon hadimin gwamnan jihar Legas, Alhaji Lateef Jakande yana da shekaru 75 a duniya, za a sanar da lokacin jana'izarsa.
Dangin shugaban IPOB, Mazi Nnamdi Kanu sun ce akwai makirci na kashe shi bayan kotu ta yanke masa hukuncin ɗaurin rai da rai kan tuhumar ta’addanci.
’Yan sanda sun cafke Gandonu Lowe a Yewa ta Kudu bayan kama shi yana yunkurin tserewa da gawar matarsa da ya nade cikin buhu ya ɗaure a babur dinsa.
Gobarar da ta tashi a Kundila, Tarauni, jihar Kano ta hallaka miji da mata da 'ya'yansu biyu bayan maganin sauron da suka kunna ya haddasa wutar.
Majalisar Dattawan Najeriya ta bayyana alhininta bisa rasuwar Sanatan Enugu ta Arewa, Sanata Okechukwu Ezea, wanda ya kwanta dama a daren ranar Litinin.
Sanata Okey Ezea da ke wakiltar Enugu ta Arewa ya rasu a Birtaniya bayan fama da jinya, lamarin da ya girgiza jam’iyyar LP da mutanen yankinsa sosai.
Wasu daga cikin iyayen dalibai mata da 'yan bindiga suka yi garkuwa da su a Kebbi sun mamaye harabar makarantar. Wata mahaifiya ta ce ba za ta koma ba.
Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya bayyana alhini kan rasuwar Alhaji Ado Lamco, fitaccen ɗan kasuwa a fannin magunguna, wanda ya rasu a asibitin Cairo.
Abun Bakin Ciki
Samu kari