Abun Al Ajabi
Fasto Chukwuemeka Ohanaemere, wanda aka fi sani da Odumeje, ya sake tayar da kura inda ya ce bayan mutuwarsa ba za a ga gawarsa ba saboda za ta tashi sama.
Rahotannin da muke samu sun tabbatar da cewa kasar Najeriya za ta fuskanci kusufin wata a yau Lahadi 7 ga watan Satumbar 2025 da muke ciki a yanzu.
Rundunar ’yan sanda ta Rivers ta yi karin haske game da cin amanar da yan mata ke yi wa samari inda ta tabbatar da haka na iya kaiwa mutum gidan gyaran hali.
Kasar Faransa ta dawo da kokon kawunan wasu sarakuna daga kasar Madagascar bayan shafe shekaru 128 da aka kashe su lokacin mulkin mallaka a kasar.
Shugaba Bola Tinubu ya dawo da Salihu Dembos da Ayo Adewuyi a matsayin shugabannin NTA, inda ya soke nade-naden da ya yi na sababbin shugabanni a Agusta, 2025.
Wani lauya a Najeriya, Lauya Festus Ogun ya shigar da kara kan Gwamna Babajide Sanwo-Olu saboda ya toshe shi a manhajar X da aka fi sani da Twitter.
Sarkin Irokun, Oba Buari Ola Balogun da ke jihar Ogun ya bukaci gwamnatin Ondo ta daina yunƙurin da ya kira ba bisa ka’ida ba na naɗa sabon Sarki a yankin jihar.
Sarkin Iwo da ke jihar Osun a Kudu maso Yamma a Najeriya, Oba Abdulrosheed Akanbi, ya yi Allah wadai da masu yada jita-jitar cewa yana shan tabar wiwi.
Dawowar Gwamna Dikko Radda daga kasar waje tare da yada zangonsa a Kaduna ya jawo gunaguni daga jama’ar Katsina, yayin da ’yan majalisa suka nuna masa goyon baya.
Abun Al Ajabi
Samu kari