Abun Al Ajabi
Gwamnan jihar Anambra, Farfesa Chukwuma Charles Soludo, ya ki amincewa da bukatar Knights na Katolika na cewa gwamnati ta dauki nauyin yin riguna.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya firgita bayan ganin wani tsuntsu ya wuce ta saman shi, inda ya dauka wani hari aka kawo masa yana tsaka da bayani a White House.
Dan majalisar dokokin Borno mai wakiltar Magumeri, Audu Mustapha, ya bayyana cewa hawaye da aka gani a bidiyo na farin ciki ne daga goyon bayan jama’a.
Gwamnatin Oyo ta gargadi mazauna jihar da masu sayar da dabbobi kan sayar da shanu da raguna a manyan tituna yayin bikin babbar salla mai zuwa a kananan hukumomi 33.
Rundunar Hisbah ta kama mambobin ƙungiyar "Wuddadu" a Azare, jihar Bauchi a ranar 7 ga Mayu, 2026, bisa zargin musayar mata da sunan aure ba tare da shari'a ba.
Wani dattijo mai suna Jitu Munda ya tono gawar 'yar uwarsa a kabari bayan ta zama kwarangwal saboda karbar kudin da ta bari a banki bayan ta mutu.
An tabbatar da mutuwar jarumin masana'antar shirya fina-finai ta Nollywood, Solomon Akiyesi bayan ya kwanta barci a Abuja, an fara tura sakon ta'aziyya ga iyalansa.
An bayyana asalin Cole Tomas Allen, tsohon dalibin Caltech kuma malami, a matsayin wanda ya bude wuta a taron 'yan jaridu inda Shugaba Trump yake halarta.
'Dan bindiga Cole Tomas Allen ya kai hari wurin taron 'yan jaridu a Washington, inda Shugaba Trump ya tsira kuma ya lashi takobin ci gaba da yaki da Iran.
Abun Al Ajabi
Samu kari