
Abun Al Ajabi







Gwamnan Jihar Kebbi, Kwamred Nasir Idris, ya dakatar da babban sakataren Nasiru Abubakar Kigo saboda wata magana da ya yi game da luwadi da madigo.

Dr. Idris Dutsen Tanshi ya rasu a Bauchi. An shirya jana'izarsa a ranar Juma’a da karfe 10:00 na safiya. Legit ta jero abubuwa 7 da marigayin ya gina rayuwarsa a kai

Fitaccen mai sharhi, Reno Omokri, ya soki kisan wasu matafiya da ake zargin suna kan hanyarsu daga Port Harcourt zuwa Kano don hutun bukukuwan Sallah.

Kungiyar Amnesty International ta bukaci a saki ƴan jarida biyu da aka tsare a Kano, tana mai cewa hakan cin zarafi ne da tauye ƴancin fadar albarkacin baki.

An samu hayaniya a kotu bayan wata matar aure mai shekara 37 a jihar Kaduna ta nemi kotu ta raba aurensu saboda yawan jarabar jima'i da mijinta ke yi a kullum.

Sarki Oluwo na Iwo a jihar Osun, Oba Abdulrosheed Akanbi, ya sha alwashin cewa babu wanda zai iya cire shi daga sarauta, duk da kokarin da ake yi domin hakan.

Tsohon shugaban kasa Obasanjo ya koka kan yadda 'yan ta'adda da masu shaye-shaye ke zama sarakuna a Najeriya duba da irin miyagun ayyuka da suke aikatawa.

Rahotanni sun tabbatar cewa wata matar aure mai shekara 42 da ake Maman Zainab ta fadi ta rasu yayin tafsirin azumin Ramadan a masallaci a Abuja.

Rundunar ‘yan sanda ta Jigawa ta kama Rukayyah Amadu bisa laifin kashe kishiyarta, tare da fara bincike kan kisar amarya a Hadejia da almajiri a garin Gwaram.
Abun Al Ajabi
Samu kari