Abun Al Ajabi
Gwamnan Osun, Ademola Adeleke, ya gargadi masu shirin kutsawa Fadar Ikirun, yana umartar jami’an tsaro su kare fadar har sai an kammala shari'ar sarautar Akirun.
Rundunar 'yan sandan Najeriya a jihar Ogun ta cafke wani mutum mai suna Gafaru Rasaki bisa mallakar kawunan mutane har hudu, ya ce ya tono su a makabarta.
Saudiyya ta fara bai wa attajirai baki damar sayen giya a Riyadh bayan haramci na shekaru 73, a matsayin wani ɓangare na shirin 'Vision 2030' don jawo zuba jari.
Tsohon Ministan Sufurin Jiragen Sama, Femi Fani-Kayode, ya nesanta kansa da zargin cewa ya taba alakanta Shugaba Bola Tinubu da kisan wata yar takara a Lagos.
Wani matashi ɗan Ghana, Edward, ya bar aikin dan sanda ya koma Birtaniya, yana fuskantar ƙalubale a rayuwa da tsadar haya, yana ba da shawara ga matasa.
Binciken OCCRP ya bankaɗo yadda Nzube Ikeji ya damfari wata 'yar Romania $2.5m; ya yi ikirarin shi Yariman Dubai ne. An bankado yadda soyayyar intanet ta janyo zamba
Wani yaro dan shekara 13 ya ceci mahaifiyarsa da kannensa daga teku bayan ya yi iyo na tsawon awa hudu a Australia, Jami’an ceto sun yaba da jarumtakarsa.
Wani mai bara da ke kira Mangilal a kasar Indiya ya mallaki gidaje har guda uku, mota da abubuwan hawa masu taya uku da wasu makudan kudi a kasar Indiya.
Mutanen unguwar Dorayi Karshen Waya sun kama wani barawon waya da ya caja wa wata mata wuka, sun banka masa wuta tun kafin karisowar yan sanda a Kano.
Abun Al Ajabi
Samu kari