Abun Al Ajabi
Tsohon Ministan Sufurin Jiragen Sama, Femi Fani-Kayode, ya nesanta kansa da zargin cewa ya taba alakanta Shugaba Bola Tinubu da kisan wata yar takara a Lagos.
Wani matashi ɗan Ghana, Edward, ya bar aikin dan sanda ya koma Birtaniya, yana fuskantar ƙalubale a rayuwa da tsadar haya, yana ba da shawara ga matasa.
Binciken OCCRP ya bankaɗo yadda Nzube Ikeji ya damfari wata 'yar Romania $2.5m; ya yi ikirarin shi Yariman Dubai ne. An bankado yadda soyayyar intanet ta janyo zamba
Wani yaro dan shekara 13 ya ceci mahaifiyarsa da kannensa daga teku bayan ya yi iyo na tsawon awa hudu a Australia, Jami’an ceto sun yaba da jarumtakarsa.
Wani mai bara da ke kira Mangilal a kasar Indiya ya mallaki gidaje har guda uku, mota da abubuwan hawa masu taya uku da wasu makudan kudi a kasar Indiya.
Mutanen unguwar Dorayi Karshen Waya sun kama wani barawon waya da ya caja wa wata mata wuka, sun banka masa wuta tun kafin karisowar yan sanda a Kano.
Minista Nyesom Wike ya aika wa shugabannin JUAC takardar gargaɗin tura su gidan yari bayan sun ƙi janye yajin aikin da suka shiga duk da umarnin kotu.
Rahotanni sun bayyana shirin juyin mulki a Najeriya tare da zargin Timipre Sylva da daukar nauyin kudade. Jami’an tsaro sun bankado shirin kafin kammalawa.
Tsohon ministan sadarwa, Adebayo Shittu, ya yi gargadi kan shirin kafa dokar Shari’a a Oyo, idan jama’a suka buƙaci hakan bayan ya zama gwamna a 2027.
Abun Al Ajabi
Samu kari