Abuja
Bayan yada rahoton karya, kamfanin 'Laralek Ultimate Construction', ya musanta labarin cewa rufin Majalisar Tarayya yana yoyo bayan ruwan sama mai karfi a Abuja.
Malaman makaranta da ma'aikatan lafiya sun yi zanga zanga a Abuja suna bukatar a kara masu albashin N70,000. Masu zanga zangar sun kewaye ofishin Nyesom Wike.
Hukumar FGSHLB ta fara tattara jerin sunayen ma'aikatan da suka yi ritaya da suka kasa biyan cikakken lamunin gidajen da suka samu daga gwamnatin tarayya.
Hukumar tattara kudin shiga da raba su, RMAFC, ta yi karin haske kan albashin shugabanni inda ta ce bai da yawa kamar yadda ake tunani kuma bai karu tun 2007 ba.
Ma’aikatan NiMet sun fara yajin aiki a dukkanin fadin Najeriya. Ma'aikatan sun yi korafi na karancin albashi da yanayin aiki mai kyau. Sun nemi a dauki mataki.
IGP Kayode Egbetokun ya haramta tura jami'an MOPOL zuwa tsaron manyan mutane. Ya bukaci a janye su daga ayyukan da ba su dace ba domin dawo da martabar rundunar.
Gwamna Alia ya ce maharan da ke kashe mutane a Benue ba 'yan Najeriya ba ne, suna amfani da AK-47, suna magana da bakon yare, kuma suna da mafaka a Kamaru.
Hukumar kula da hannayen jari ta kasa (SEC) ta gargadi masu tallata shafukan bogi ko harkokin kasuwanci da ba su da rajista a kafafen sada zumunta a Najeriya.
Kamfanin mai na kasa watau NNPCL ya bi sahun matatar Ɗangote, an ga ya rage farashin kowace lita guda da man fetur a babbar birnin tarayya Abuja da Legas.
Abuja
Samu kari