Abuja
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya nada sabon shugaban hukumar NYSC, Tinubu ya nada Birgediya Janar Kunle Nafiu bayan kammala wa'adin Birgediya YD Ahmed
Wasu barayi sun tafka sata ana tsaka da sallar tarawihi a wani masallaci a birnin tarayya Abuja ana tsaka da sallar tarawi. Ana neman barayin ido rufe.
Kenneth Okonkwo, tsohon jigon LP ya gana da Atiku don tattauna makomar Najeriya, yana mai cewa yanzu yana duba sabuwar tafiyar siyasa don ceto kasar nan.
Bayan martanin matar Sanata Godswill Akpabio kan zargin da ake yi masa, Natasha Akpoti-Uduaghan ta gargadi mai dakin nasa kan janye jikinta daga lamarin.
Ana tsaka da ce-ce-ku-ce kan zargin Godswill Akpabio da Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta yi, an bankado wani abu irin haka da ya faru da ita da Reno Omokri.
Shugaba Bola Tinubu ya samu mukamin sarauta mafi girma a jihar Akwa Ibom. Gwamnan jihar da sarakuna ne suka taru wajen ba shi sarautar a Aso Villa.
Wani tsohon babban soja a mulkin Janar Ibrahim Babangida Babangida ya Caccaki IBB bayan fitar kaddamar da littafin da aka yi a birnin Tarayya, Abuja.
Yayin da ake shirin fara azumin watan Ramadan, Shugaba Bola Tinubu ya tabbatar da aniyar gwamnatinsa wajen bunkasa noma da wadatar abinci a Najeriya.
Ana daf da fara azumin watan Ramadan, dan Majalisar Tarayya a Sokoto ya gwangwaje yan mazabarsa da abinci, kudi da kuma tallafi ga malamai a yankin.
Abuja
Samu kari