Abuja
Attajirin Nahiyar Afrika, Aliko Dangote ya yaba wa Shugaba Tinubu bisa nada sabbin shugabannin kamfanin NNPCL inda ya ce sun cancanta kuma za su kawo shi ga ci gaba.
Aliko Dangote ya bayyana wadanda suke kokarin durkusa matatarsa bayan ya kai ziyara ga Bola Ahmed Tinubu. Dangote ya ce shugabannin NNPCL ba su cikinsu.
NiMet ta yi hasashen hadari da tsawa daga Talata zuwa Alhamis a Najeriya. Arewa ta Tsakiya, da wasu sassan Kudu za su sha ruwan sama. An nemi jama'a su yi hattara.
Hadimin shugaban APC na kasa, Dr. Àbdullahi Umar Ganduje ya fito ya karye ɗan sandan da aka gani a bidiyo yana gyarawa tsohon gwamnan takalminsa.
Yan Najeriya sun bayyana ra'ayoyinsu kan wani bidiyo da ya karaɗe kafafen sada zumunta wanda aka ga ɗan sanda na ɗaurewa shugaban APC, Ganduje takalmi.
Rahotanni sun ce Hukumar EFCC na binciken tsofaffin shugabannin NNPC ciki har da Mele Kyari da wasu daraktocin matatun mai bisa zargin batar da N80bn.
Majalisar NJC ta dakatar da manyan alkalan kotu uku har na shekara guda ba tare da albashi ba, kan aikata laifuffuka daban daban tare da bincikar wasu alkalai 27.
Yayin da ake bikin ranar ma'aikata a Najeriya, kungiyoyin kwadago sun bukaci Bola Tinubu ya soke dakatar da Gwamnatin Rivers da kuma cire dokokin haraji.
Shugaban hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta kasa (EFCC), Ola Olukoyede, ya bayyana cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ba ya katsalandan a ayyukan hukumar.
Abuja
Samu kari