Abuja
An bayyana yawan ƙuri'un da kowace daga shiyyoyin Najeriya shida ta bai wa Shugaba Bola Tinubu lokacin zaɓe, da kuma yawan ministocin da kowace daga cikinsu.
An kama wani fasinja da ba a bayyana sunansa ba saboda satar naira miliyan daya a cikin wani jirgi na kamfanin Air Peace, mai jigilar mutane zuwa Fatakwal daga.
Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta yi karar kungiyoyin kwadago na NLC da TUC a kotun masan'antu na kasa dake Abuja kan zarginsa da saba umurnin hana yin zanga-zanga
Yayin tantance ministoci a majalisa, Sanaya Davou daga Plateau ya bukaci Dele Alake ya karanto taken Najeriya inda Godswill Akpabio ya ce ya risina ya wuce.
Manyan hafsoshin tsaron kasashen yammacin Afirka na gana wa yanzu haka a hedkwatar tsaron Najeriya da ke birnin tarayya Abuja kan batun juyin mulkin Nijar.
Gwamnatin Tarayya ta fara tattaunawa da Kungiyar Kwadago, NLC, kan shirin kungiyar na shiga yajin aiki bayan cire tallafin man fetur a kasar da Tinubu ya yi.
Sifetan 'yan sanda, Kayode Egbetokun ya tura sako ga Kungiyar Kwadago ta kasa, NLC da TUC kan shirin su na yin zanga-zanga a gobe Laraba 2 ga watan Agusta.
Mak bai wa shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, shawara kan harkokin tsaron kasa, Malam Nuhu Ribaɗu ya gana da gwamnonin kudu maso gabas a Abuja ranar Litinin.
Sanatan Adamawa ta Arewa, Ishaku Abbo ya bayyana yadda ya rubuta jarrabawar firamare a aji uku kuma ya yi nasara saboda shi na daban ne a cikin sauran dalibai.
Abuja
Samu kari