Abuja
Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio, ya fadi rawar da marigayi Abba Kyari ya taka wurin cire Joy Nunieh daga mukamin shugabar rikon kwarya a hukumar NDDC.
Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Sanata Godswill Akpabio, ya dauki zafi kan zargin da Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta yi masa na cin zarafinta.
Shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya ba tsohon shugaban hukumar zabe ta kasa, INEC, Farfesa Attahiru Jega da muƙami a matsayin mai ba shi shawara.
Tsohon dan majalisar wakilai, Nicholas Ossai, ya bayyana dalilin da ya sa ya sauya sheka daga jam’iyyar PDP zuwa APC. Ossai ya fadi burinsa ga gwamnatin Tinubu.
Rahotanni sun nuns cewa wani mutumi mai suna Salihu ya rasu bayan faɗuwa a Masallaci ana cikin sallar Asubahi a babban birnik tarayya Abuja jiya Alhamis.
Shugaban CAN, Rabaran Daniel Okoh ya yi buda baki da Musulmai a masallaci inda ya bukaci zaman lafiya tsakanin addinai yayin ziyararsa a masallacin Al-Habibiyya.
Sanata mai wakiltar Kudancin Katsina, Dandutse Mohammed Muntari, ya shawarci majalisar dattawa da kada ta amince da rage ko soke dakatarwar da aka yi wa Natasha.
Rahotanni sun ce wani direba mai suna David Auta ya fito daga Cibiyar Kiristoci ta Kasa ya bi hannu daya inda ya buge wani sufetan dan sanda da ke bakin aiki.
Watanni biyar bayan dakatar da ita, hukumar EFCC tana bincikar tsohuwar ministar harkokin mata, Uju Kennedy-Ohanenye, kan zargin karkatar da kudade har N138m.
Abuja
Samu kari