Abuja
China ta hana 'yan wasa da jami'an Najeriya biza don halartar gasar gudun fanfalaki ta Duniya ta 2025. Fatan cancantar shiga gasar duniya ya wargaje wa Najeriya.
Akwai dalilai da dama da ka iya jefa 'yan siyasa cikin wani hali musamman na talauci bayan barin ofis duba da yadda rayuwa ke sauyawa idan aka kwatanta da baya.
Sanata Godswill Akpabio ya ce gargadi ministan tsaro, Muhammad Badaru Abubakar da ya daina magana kan majalisa a kasuwa domin kar ya hada su fada da Tinubu.
Akpabio ya soki Obi kan kalamansa na cewa "aikin 'yan mazan jiya ya tashi a banza". Ya ce Obi ya fara warware rikicin jam'iyyar LP kafin ya nemi shugabancin Najeriya
Bayan ta ce an samu inganci a bangaren ilimi a Najeriya, gwamnatin tarayya ta dakatar da ba da tallafin karatu ga ɗaliban da ke karatu a ƙasashen waje.
'Yan bangaren CPC da suke tare da shugaba Buhari a CPC sun jaddada cewa za su cigaba da goyon bayan Bola Tinubu. sun ce suna nan daram a jam'iyyar APC.
An yi ta yada wasu rahotanni cewa shugaban hukumar zabe ta INEC, Farfesa Mahmud Yakubu ya nemi afuwar ƴan Najeriya kan canza sakamakon zaben 2023.
Hukumar EFCC ta kama tsohon dan majalisar wakilai, Gudaji Kazaure kan karbar miliyoyi domin sayen ragon sallah da tallafin gobara wajen Godwin Emefiele.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya maka Natasha Akpoti a gaban kotun tarayya yana neman ta ba shi hakuri kan sakon da ta wallafa.
Abuja
Samu kari