Abuja
Kotun ECOWAS ta samu Najeriya da laifin keta hakkin Moses Abiodun da aka tsare shekaru 16 ba tare da shari'a ba, ta umarci a sake shi tare da biyan sa diyyar N20m.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa tsohon matuƙin jirgin shugabannin ƙasa, Kyaftin Shehu Iyal ya rasu a ranar Alhamis bayan fama da jinya.
Abdul Samad Rabiu ya ce rage haraji daga gwamnati ya taimaka wajen rage farashin abinci, inda shinkafa ta faɗo daga N110,000 zuwa N60,000 a kasuwanni.
JAMB ta ce ɗalibai 379,997 daga jihohi 6 za su sake rubuta UTME bayan kuskure a sakamakon jarabawar, yayin da WAEC ta amince za ta taimaka a sake jarabawar.
Rahotanni sun nuna cewa gwamnonin APC, ministoci da mambobin kwamitin gudanawar karkashin Ganduje sun yi wani taron sirri a daren jiya Laraba a Abuja.
Tsohon minista a mulkin sufuri a Najeriya, Rotimi Amaechi ya bayyana alakarsa da Sule Lamido inda ya ce sun yi abota mai karfi lokacin da suka gwamnoni.
Majalisar dattawa ta ce wanda ake cikin bidiyon da ake abubuwan da ba su dace ba, ba sanata mai ci ba ne kuma ofishin da suke ciki ba na Majalisa ba ne.
Kamfanin man Najeriya na NNPCL ya rage kudin litar man fetur a birnin tarayya Abuja. NNPCL ya rage kudin litar fetur daga N935 zuwa N910 a sassan Abuja da kewaye.
An gabatar da kudirin karba-karba na shugaban kasa da mataimakinsa a yankuna shida na inda majalisar ta ƙi amincewa da kudurin dokar sauya kundin tsarin mulki.
Abuja
Samu kari