Abuja
Wasu membobin PDP sun bayyana takaicin yadda Ministan Abuja, Nyesom Wike ya ke yi wa jam'iyyar karan tsaye ta hanyar goyon bayan Tinubu ya yi nasara a zaben 2027.
Jami'an tsaro sun samu gawar sarkin da aka sace a birnin tarayya Abuja. An sace sarkin ne a gidansa a abuja tare da hadawa da wasu jikokinsa da wasu mutaneabuja
Sanata Akpoti-Uduaghan ta ce ana shirin cafke ta da zarar ta duro Najeriya bayan taron IPU, inda ta zargi Akpabio da cin zarafi. Hukumomi na bincike kan zuwanta IPU.
Hukumomin DSS da NIA na bincike kan halartar Sanata Natasha taron IPU. Hukumomin za su gano ko Natasha ta karya dokoki ko an shirya hakan don cin zarafin Najeriya.
Yayin da ake ci gaba da shari'a kan zargin samun makudan kudi a asusun Abba Kyari, Iyalansa sun karyata zargin yana da asusun banki guda 10 da N200m.
Shugaba Muhammadu Buhari ya yi godiya ga kungiyar UFUK Dialogue bayan karrama shi da lambar yabo kan samar da zaman lafiya da fahimtar juna a Najeriya.
Kwamitin ladabtarwa zai saurari shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio da Sanata Natasha Akpoti kan zargin cin zarafi, sanatoci da dama za su ba ds shaida.
Rahotanni sun tabbatar cewa wata matar aure mai shekara 42 da ake Maman Zainab ta fadi ta rasu yayin tafsirin azumin Ramadan a masallaci a Abuja.
Majalisa ta yabawa ƙoƙarin rundunar sojoji inda kwamitin kudi ya gabatar da wani muhimmin kuduri don cire harajin kudin shiga na dakarun duba da yanayin ayyukansu.
Abuja
Samu kari