Abuja
Gwamnatin Faransa ta sanar da cewa shugaba Emmanuel Macron zai ziyarci Abuja, Najeriya bayan Bola Tinubu ya ziyarci kasar shi lokuta da dama a baya.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya ce kullum yana roƙon matarsa ta yi addu'ar Shugaba Bola Tinubu ya ci gaba da ba shi cikakken goyon baya.
Kotun Daukaka Kara ta ajiye hukunci kan karar da ADC da wasu jam'iyyu hudu suka daukaka domin kalubalantar hukuncin da ya umarci INEC ta soke rajistarsu.
A labarin nan, za a ji cewa dan majalisar tarayya Hon Alhassan Ado Doguwa ya bayyana salon mulkin marigayi Muhammadu Buhari da yan Najeriya suka rasa a yanzu.
An gudanar da taron tunawa da tsohon shugaban kasar Najeriya Muhammadu Buhari shekara daya bayan rasuwarsa. An kafa gidauniyar tunawa da shi a taron Abuja.
A labarin nan, za a ji yadda marigayi Muhammadu Buhari ya rika ba wa malamai dama su rika fada masa gaskiya a musamman game da sauke nauyin jama'a.
Rahotanni sun ce tsohon shugaban BCDA, Dakorinama Alabo George, ya ci gaba da zama a ofis duk da sanar da Abdulrazak Namdas a matsayin sabon shugaban hukumar.
Rahoton SARI Global ya nuna cewa mutane 792 sun mutu a hare-haren 'yan bindiga 882 a Najeriya cikin Yunin 2026, yayin da Borno ta kasance jihar da abin ya fi shafa.
Ministan sufurin jiragen sama, Festus Keyamo ya yi barazanar daukar mataki kan Peter Obi idan bai biya tara da bayar a hakuri ga filin girgin Abuja ba.
Abuja
Samu kari