Abuja
A labarin nan, za a ji cewa tsohon Ministan Shari'a, Abubakar Malami SAN matarsa da yaronsu sun sake gurfana a gaban kotu a ci gaba da shari'a da EFCC.
Fasto Ayodele ya yi hasashen cewa Shugaba Bola Tinubu zai yi manyan sauye-sauye a gwamnatinsa kafin 2026, yana mai tabbatar da cewa suna da nasaba da zabe na 2027.
Jirgin Saudiyya zai dawo jigilar fasinjoji daga Jidda zuwa Abuja a watan Yuni ko Janairu 2027. Najeriya ta sa hannu kan yarjejeniyoyi 3 da ƙasar Saudiyya.
A labarin nan, za a ji cewa Omoloye Sowore, fitaccen mai rajin kare hakkin dan adam a Najeriya ya gaya wa David Umahi maganganu a ofishin yan sanda.
Kotu ta ɗage shari'ar El-Rufai zuwa 23 ga Afrilu, 2026. Lauyan DSS ya ce har yanzu yana hannun ICPC, yayin da kotu ta yi hukunci kan bukatar belin tsohon gwamnan.
Gwamnan jihar Jigawa, Malam Umar Namadi ya karbi Walida Abdulhadi Ibrahim bayan sace da aka ce wani jami'in DSS ya yi ya mayar da ita addinin Kirista a Abuja.
Rahoto na musamman kan yadda APC ta lashe zaɓukan Abuja, Kano da Rivers a ranar Asabar da ta gabata, ƙarƙashin dokar zaɓe ta 2026 da Tinubu ya sa hannu yanzu.
Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta ce tura N100m zuwa asusun Victor Egbetokun, ɗan tsohon Sufeto Janar Kayode Egbetokun, kuskure ne aka mayar da kuɗin nan take.
Fadar Shugaban Ƙasa ta tabbatar da murabus ɗin Kayode Egbetokun a matsayin Sufeto Janar na ‘Yan Sanda, bisa dalilan kula da iyali ba kamar yadda ake yadawa ba.
Abuja
Samu kari