Abuja
Rundunar ’Yan Sandan Abuja ta tsare jami’ai hudu bisa zargin karbar Naira 53,000 daga Shugaban ICPC, Musa Aliyu, yayin wata haramtacciyar tsayawa da bincike.
Ministan Abuja, Nyesom Wike, ya kalubalanci masu sukar ayyukan hanyoyi a garuruwan Abuja, yana mai cewa zai yi murabus idan an tabbatar da bayanansa ba daidai ba ne.
Shugaba Bola Tinubu ya rattaba hannu kan dokar zartarwa kan kadarorin zamani, tare da kafa majalisa domin daidaita dokoki da kare 'yan Najeriya daga damfara.
Jakadan Najeriya a Majalisar Dinkin Duniya, Ambasada Jimoh Ibrahim, ya ce jita-jitar cewa Bola Tinubu zai fuskanci kama a Amurka karya ce, babu hujjar doka.
Jami'an rundunar 'yan sandan Najeriya sun cafke mai ikirarin shugabantar hukumar PFIPC, Adeniyi Adeyemi. 'Yan sanda na ci gaba da yi masa tambayoyi.
Ministan ayyuka, Dave Umahi ya ce Mary Habila ta kira saurayinta kafin rasuwarta tana korafin zubar jini daga hanci, inda ta roƙe shi kada ya katse wayar.
Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya yi barkwanci kan bidiyon da ya yaɗu, yana cewa sun fara ɗauka cewa na'urar AI ce ta ƙirƙire shi.
Shugaba Bola Tinubu zai halarci taron Majalisar Dinkin Duniya na 81 a New York, inda zai tattauna kan tsaro, sauye-sauye da hadin gwiwar kasa da kasa.
Femi Gbajabiamila, wanda shi ne shugaban ma'aikatan fadar shugaban kasa, ya shigar da kara a kotun Abuja kan Adeniyi Adeyemi bisa zargin bata masa suna.
Abuja
Samu kari