Abuja
Kotun Abuja ta wanke DCP Abba Kyari daga zargin ƙin bayyana kadarori. Mai shari'a Omotosho ya ce NDLEA ta gaza tabbatar da zargin da take yi wa ɗan sandan.
Ofishin jakadancin Amurka a Najeriya ya sanar da cewa ya rufe ofishinsa da ke Abuja saboda fargabar barkewar zanga-zangar da ke da alaka da kashe Khamenei a Iran.
An gudanar da taron tsaro a Abuja, inda ministan tsaro Janar Christopher Musa ya bayyana rawar da sojojin Amurka za su yi a Najeriya bayan sauke su a Bauchi.
Sufeto Janar na ‘yan sandan Najeriya, Tunji Disu, ya kafa kwamitin mutum bakwai domin tsara yadda za a aiwatar da tsarin ‘yan sandan jihohi a Najeriya
Wata babbar kotun tarayya mai zamanta a birnin Abuja, ta dage shari'ar tsohon Ministan shari'a, Abubakar Malami da dansa kan zargin daukar nauyin ta'addanci.
Ofishin Jakadancin Amurka da ke Abuja ya soke duk shirin ba da biza na ranar Laraba, 4 ga Maris, 2026, saboda yiwuwar zanga-zanga mai alaƙa da rikicin Iran
Rahotanni daga Abuja da Legas sun nuna cewa farashin litar man fetur ya tashi sakamakon canzawar farashin gangar mai a kasuwannin duniya saboda yakin Iran da Amurka
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya nada Taiwo Oyedele a matsayin karamin ministan kudi, bayan sauyin mukaman ministoci da ya yi a gwamnatinsa a Najeriya.
Gwamnatin Amurka ta gargadi 'yan kasarta game da yawo ko ina a Najeriya bayan wata zanga-zangar 'yan Shi'a a wasu jihohin Najeriya yayin yaki da Iran.
Abuja
Samu kari