Abuja
Gwamnatin Najeriya ta fitar da farashin gidajen da Bola Tinubu ya gina domin sayarwa 'yan kasa. An bayyana hanyoyin da za a bi wajen mallakar gidajen a jihohi.
Mahaifin marigayiya Somtochukwu Maduagwu, ’yar jaridar Arise TV, ya zargi cewa an kashe ’yarsa da gangan, yayin da ’yan sanda suka kama mutum 12 da ake zargi.
An yi muhawara mai zafi a Majalisar Dattawan Najeriya kan kudirin dokar zubar da ciki a Najeriya, Sanata Akpabio da Natasha sun yi musayar yawu bayan rufe batun.
NiMet ta yi hasashen cewa za a samu ruwan sama da iska a sassan Najeriya ranar Laraba, 22 Oktoba 2025, tare da gargadi ga jama’a su dauki matakan kariya.
Jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta yi tsokaci kan ci gaba da tsare jagoran kungiyar IPOB, Nnamdi Kanu. Ta ce har yanzu lamarin yana gaban kotu.
Kungiyar kare hakkin Musulmi, MURIC ta zargi shugabannin Kiristoci da amfani da Amurka wajen matsa wa gwamnati lamba domin nuna wariya ga Musulmai a Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar 'yan sandan Najeriya ta bayyana cewa babu harsashi ko daya da aka harba a yayin zanga-zangar neman a saki Nnamdi Kanu.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima, ya bayyana makudan kudaden da hukumar EFCC ta samu nasarar kwatowa a karkashin gwamnatin Shugaba Bola Tinubu.
Ministan yada labarai da wayar da kan jama'a, Mohammed Idris, ya yi tsokaci kan batun yi wa Kiristoci kisan kare dangi a Najeriya. Ya nuna cewa akwai wata a kasa.
Abuja
Samu kari