Abuja
Hukumar EFCC ta bukaci shugabanni a Najeriya su yi koyi da marigayi tsohon shugaban kasa, Umaru Musa Yar'adua kan kyawawan halayensa lokacin da ya ke mulki.
Sanata Shehu Sani ya yi shaguɓe ga 'yan Najeriya bayan bankin CBN ya kakaba musu sabon haraji yayin da suke damuwa Bola Tinubu bai dawo daga taron Saudiyya ba.
Rahotanni sun bayyana cewa 'yan bindigar da suka yi garkuwa da mutane 13 bayan harin da suka kai kauyen Piko, babban birnin tarayya Abuja sun nemi N900m kudin fansa.
Mai ba da shawara kan harkokin shari'a ga jami'yyar APC, Abdulkadir Kana ya fayyace dokar jam'iyyar kan dakatar da Abdullahi Ganduje daga mukaminsa.
Tsohon shugaban kasa, Janar Yakubu Gowon ya bayyana marigayi Umaru Musa Yar'adua a matsayin shugaba mai rikon amana da kuma son gyara Najeriya gaba ɗaya.
Yayin da Babban Bankin Najeriya (CBN) ya kawo sabuwar dokar cire harajin 0.5% domin tsaron yanar gizo, bankin ya yi karin haske kan wadanda tsarin zai shafa.
Gwamnatin Tarayya ta shirya dira kan 'yan Kirifto da ke harkokin kasuwanci ba bisa ka'ida ba a kokarin inganta darajar Naira saboda farfaɗo da tattalin arziki.
Tsohon mai neman shugabancin jam'iyyar APC, Mohammed Saidu-Etsu ya koka kan yadda aka naɗa Abdullahi Ganduje a matsayin shugaban jam'iyyar a Najeriya.
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta ba da umarnin cafke tsohon hafsan sojojin ruwa a Najeriya, Vice Admiral Usman Jibrin kan badakalar N1.5bn da wasu mutane biyu.
Abuja
Samu kari