Abuja
Yayin da matsalar safarar kwayoyi ta addabi kasar Najeriya, Majalisar Dattawa ta amince da dokar hukuncin kisa kan masu mu'amala da siyar da kwayoyi .
Majalisar wakilai ta fara gudanar da bincike kan kwangilar aikin gina babban titin da ya taso daga Legas zuwa Calabar. Majalisar na zargin akwai lauje cikin nadi.
Kungiyar matasan Arewa ta NEYGA ta bukaci Sanata Ali Ndume ya msyar da hankali kan abin da ya kai shi majalisa ba ya tsaya yana wasu kananan kalamai ba.
Hedikwatar tsaro ta karbi sababbin motocin yaki masu sulke guda 20 daga hannun ma'aikatar tsaro. Ana sa ran motocin za su kara taimakawa wajen yaki da ta'addanci.
Gwamnatin tarayya ta bakin ministan ayyuka David Umahi ta ce zuwa nan da karshen shekarar 2025 za ta kammala aikin gina titin Abuja-Kaduna-Kano-Katsina.
Tsohon kakakin dan takarar shugaban kasa, Atiku Abubakar, Barista Daniel Bwala ya shawarci 'yan Najeriya kan rungumar tsarin harajin CBN da Bola Tinubu ya kawo.
Majalisar Wakilai ta yi martani kan zargin neman cin hanci na makudan kudi har $150m daga Binance a kokarin kawar da matsalar kamfanin a Najeriya.
Hukumar shirya jarrabawar shiga manyan makarantu ta JAMB ta saki sakamakon dalibai dari biyar da talatin da daya da ta rike bisa zargin aikata laifuka daban daban.
Yayin da ƙimar Naira kan Dalar Amurka ke ƙara faɗuwa ƙasa, jami'an EFCC sun dura kasuwar hada-gadar kuɗi a Abuja, sun kama wasu daga cikin ƴan canji.
Abuja
Samu kari