Abuja
Sakataren yada labaran jam'iyyar ADC na kasa, Bolaji Abdullahi ya sanar da cewa za a yi zaben fidda gwanin jam'iyyar cikin adalci a ranar Litinin a Abuja.
FRSC ta shawarci matafiya su sauya hanyar da suke bi daga Abuja zuwa Kaduna yayin da aka samu cunkoso a tsakanin Nasarawa da Azaga, daga Katari zuwa Jere.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya zama dan takarar shugaban kasa na APC a zaben 2027 bayan samun kuri’u kusan miliyan 11 a zaben fidda gwani da aka gudanar.
ADC ta zargi hukumar ICPC da hana shugabanninta ganin Nasir El-Rufai tare da cewa ana amfani da hukumomi wajen tsoratar da ‘yan adawa a NAjeriya.
Dan siyasar da ke zaune a kasar Amurka, Emeka Bahadur, ya zama ɗan takarar jam'iyyar ADC na mazabar Ikwuano/Umuahia ta tarayya gabanin zaɓe mai zuwa.
Janar Yakubu Gowon ya tuno da yakin basasar Najeriya da kuma yadda Chukwuemeka Odumegwu Ojukwu ya shigo da makamai da suka yi sanadin kisan miliyoyin 'yan kasa.
Daniel Bwala ya ce kundin tsarin mulkin Najeriya ya bai wa jama’a damar kare kansu idan suka fuskanci hari, amma mallakar wasu makamai sai da izinin gwamnati.
Tsohon shugaban mulkin soja Janar Yakubu Gowon ya bayyana yadda jami’an da ya amince da su suka shirya juyin mulkin da ya kifar da gwamnatinsa a shekarar 1975.
Lauya mai rajin kare hakkin bil’adama, Deji Adeyanju, ya bukaci gwamnatin tarayya ta kama Sheikh Ahmad Gumi kan kalaman da ya yi kan matsalar tsaro.
Abuja
Samu kari