Abuja
A labarin nan, za a ji yadda Ministan Abuja, Nyesom Wike ya kara wa masu kadarori a wasu sassan birnin tarayya wa'adin kwanaki na biyan harajin N5m.
Majalisar Shari’a ta ƙasa ta bukaci Bola Tinubu ya sake nazarin nadin Farfesa Joash Amupitan a matsayin shugaban INEC kan zargin rubuta takarda da ta soki Musulmai.
Tsagin PDP na Abdulrahman ya zabi Mao Ohabunwa a matsayin sabon shugaban kwamitin amintattu domin dawo da adalci, gaskiya, da amincewar jama’a a cikin jam’iyyar.
A labarin nan, za a ji yadda Nnamdi Kanu, shugaban haramtacciyar kungiyar IPOB ya shaidawa kotu cewa baki daya shari'ar da ake yi da shi ba ta bisa tsarin adalci.
Kamfanin samar da wutar lantarki a Abuja (AEDC) ya fara sallamar ma’aikata kusan 800 bayan watanni na sake tsari a cikin gida wanda aka yi niyyar korar 1,800.
Ministan noma na kasa, Sanata Abubakar Kyari ya ce gwamnatin tarayya na fatan sauke farashin taki da sauran kayan shuka a Najeriya domin bunkaa noma.
Hukumar jiragen kasa ta Najeriya, NRC ta ce za ta kaddamar da taswirar jiragen kasa da za ta ba kowace jihar damar amfana da layin dogo a Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa Dave Umahi, Ministan ayyuka na Najeriya ya sanar da cewa majalisar zartarwa ta amince da fitar da sama da N400bn domin wasu ayyuka.
Jakadan Isra'ila a Najeriya, Micheal Freeman ya bukaci 'yan Najeriya su hada kai su zauna lafiya domin samun cigaba. Malaman Musulunci da Kiristoci sun yi martani.
Abuja
Samu kari