Abuja
Tsofaffin gwamnoni hudu na jihar Zamfara, Sanata Ahmed Yarima, Alhaji Mamuda Shinkafi, Sanata Abdulaziz Yari, da kuma Bello Matawalle sun gana a Abuja.
Jama'ar yankin mazabar Kaura Namoda/Birnin Magaji karkashin Coalition for Sustainable Development sun koka kan dan Majalisa, Sani Jaji tare da shirin masa kiranye.
An samu yamutsi a kasuwar Banex da ke Wuse a birnin tarayya Abuja bayan wasu bata gari sun afkawa sojojin Najeriya biyo bayan sabani da aka samu tsakaninsu.
Hukumar FMDQ ta fitar da wani rahoto inda ta ce darajar Naira ta sake farfaɗowa da kusan karin N100 a ranar Juma'a idan aka kwatanta da ranar Alhamis.
Majalisar Dinkin Duniya ta yi martani game da salon mulkin Shugaba Bola Tinubu yayin da yake neman cika shekara daya a kan karagar mulki a ranar 29 ga watan Mayu.
Wani ɗan rikici ya faru tsakanin jami'an hukumar ƴan sandan farin kaya DSS da wasu ma'aikata a zauren majalisar tarayya da ke Abuja, tuni dai an shawo kan lamarin.
Manjo Hamza Al-Mustapha ya koka kan matsalar tsaron Najeriya inda ya ce shugabannin da suka gabata ne suka lalata tsaron kasar da rashin yin katabus.
Shugaban jam'iyyar APC, Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya yabawa Shugaba Bola Tinubu kan irin tsare-tsaren da ya ke kawowa inda ya ce za a amfana nan gaba.
Ministan birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya ce rigingimun siyasar jihar Rivers ba su ɗauke masa hankali daga aikin da shugaban ƙasa Tinubu ya ɗora masa ba.
Abuja
Samu kari