Abuja
An shiga fargaba yayin da wasu fasinjoji suka gamu da tsautsayi bayan jirgin kasa daga Kaduna zuwa Abuja ya samu matsala a tsakiya daji inda tarago suka ƙwabe.
Nadin sabon Sarkin Kano Muhammadu Sunusi II ya tayar da kura a babban birnin tarayya Abuja,yayin da wasu matasa suka fara zanga-zanga domin nuna bacin ransu.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya sanar da cewa gwamnatinsa za ta yafe kudin hawa jirgin kasan Abuja da zai kaddamar na wata biyu. Ministan Abuja, Nyesom Wike ne ya sanar
Rundunar sojojin Najeriya ta samu galaba kan wasu masu garkuwa da mutane dake cin kasuwarsu a Abuja da jihar Oyo. An kama mutane hudu ciki har da mata guda 2.
Wani dan sanda a birnin trayya Abuja ya harbe wani mutum mai suna Onyechukwu Anene bayan hatsari da dan acaba. Dan sandan ya nemi su tafi caji ofis amma yaki.
Wasu 'yan daba sun lakadawa masu zanga-zangar ganin an sauke Abdullahi Umar Ganduje daga shugabancin jam'iyyar APC dukan tsiya a birnin tarayya Abuja.
Jam'iyyar PDP ta kafa kwamitin yakin neman zaben gwamnan jihar Edo mai mutane 152 karkashin jagorancin Gwamna Ahmadu Fintiri na jihar Adamawa. Za a yi zaben Satumba.
Shugaba Bola Tinubu ya ba ministocinsa sabon umarni kan nunawa yan Najeriya abin da suka tsinana yayin da gwamnati ke cika shekara daya a kan mulki.
Shugaban Bola Tinubu ya maye gurbin yaron Nyesom Wike, Chukwuemeka Woke da Dakta Adedeji Ashiru a matsayin daraktan hukumar Ogun-Osun River Basin.
Abuja
Samu kari