Abuja
Jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya ta sha alwashin ci gaba da gudanar da shirye-shiryen babban taronta na kasa. Ta ce kotu ba ta da hurumin hana ta.
A labarin nan, za a ji yadda wani jagora a jam'iyya mai mulki ta APC, Joe Igbokwe ya bukaci a raba A.M Yerima da kakinsa don ya yi tsayin daka yayin sa'insa da Wike.
Shugaba Bola Tinubu da gwamnoni za su halarci taron Editoci na Najeriya karo na 21 a Abuja, inda za a tattauna kan dimokuradiyya, tsaro, da makomar kafafen labarai.
Gwamnatin tarayya ta rattaba hannu kan yarjejeniya tsakanin ma’aikatar karafa da ta tsaro don fara samar da makamai da sauran kayayyakin soji a kamfanin Ajaokuta.
Tsohon ministan sufuri a Najeriya, Rotimi Amaechi, ya ce wasu cikin gwamnatin Buhari sun hana aiwatar da gyaran zabe da tsohon shugaban kasar ya shirya.
Kungiyar farar hula ta CISLAC da wasu lauyoyi sun soki ministan Abuja, Nyesom Wike kan gardama da wasu jami'an soja a Abuja a kan mallakar wani fili.
Tsohon ministan sufuri a Najeriya, Osita Chidoka ya bukaci ministan Abuja Nyesom Wike ya nemi afuwa ga jami’in soja da ya zaga a rikicin fili a Gaduwa.
Tsohon shugaban sojan kasan Najeriya, Tukur Yusuf Buratai ya ce dole ne ministan Abuja, Nyesom Wike ya ba da hakuri bayan rigima da sojan Najeriya a Abuja.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya yi martani bayan cacar baki da sojoji kan mallakar fili a Abuja. Wike ya ce ba zai lamunci karya doka ba a birnin tarayya Abuja.
Abuja
Samu kari