Abuja
Jami'an hukumar EFCC a Abuja ta kai samame gidan tsohon Ministan Shari’a Abubakar Malami a Maitama da ke birnin, domin kwace kadararsa ba tare da takardar kotu ba.
Hadiza Isma El-Rufai ta yi martani cikin barkwanci kan rahoton ƙarya da aka yaɗa na cewa ta rasu, inda ta ce Allah zai yi mata gata ba za ta mutu ba.
A kotu a Abuja ta yanke hukunci ga Musa Ibrahim game da satar waya a masallaci yayin azumin Ramadan, inda aka umarce shi ya share masallaci na wata guda.
Dan shugaban Najeriya, Seyi Tinubu, ya bukaci matasan su yi hakuri da amince da shugabancin mahaifinsa, ya ce wamnatin na gyara matsalolin tattalin arziki.
Jirgin kasan da ke jigilar fasinjoji a hanyar Abuja zuwa Kaduna ya gamu da hadari. Hukumomi sun fitar da bayanai kan hadarin da ya auku a ranar Litinin.
Mazauna Kungaboku da Paze a Abuja sun tsere daga gidajensu bayan samun wasiƙar barazana daga 'yan bindiga. Jami'an tsaro sun ba da tabbacin kare yankin.
Cikakken nazarin 'yan Majalisar Tarayyar Najeriya 18 da suka fi daɗewa a kan mulki, tun daga Sanata Ahmad Lawan zuwa Kingsley Chinda a shekarar 2026.
A labarin nan, za a ji cewa Sheikh AbdulJabbar Nasiru Kabara ya y i zargin cewa ana yunkurin batar da wasu daga cikin takardun shari'arsa masu muhimmanci.
Farfesa Ibrahim Makari ya yi kira ga shugaba Bola Ahmed Tinubu da ya taimaka ya saki Sheikh Sani Khalifa Zariya da aka kama kan yunkurin juyin mulki.
Abuja
Samu kari