Abuja
A labarin nan, za a ji cewa matsalar jam'iyyar PDP na daukar sabon salo a lokacin da bangaren Nyesom Wike da aka kora ke shirin taro a ofishin jam'iyya.
Tsohon sakataren PDP na kasa, Sanata Samuel Anyanwu ya zargi gwamnoni 7 da suka rage a jam'iyyar ta kitsa duk wani makirci domin hana ta zaman lafiya.
Shugaban PDP na kasa, Kabiru Tanimu Turaki da wasu mambobin NWC sun kai ziyara hedkwatar yan sanda da ke Abuja, sun shigar da korafin Sanata Samuel Anyanwu.
Labarin ya kawo bayani kan matakin da sojoji suka dauka na baza karin jami'ai a Abuja bayan zargin yukurin kashe sojan Najeriya A.M Yerima a Abuja.
Rundunar ’yan sanda ta karyata rahoton da ya ce an yi yunƙurin kashe jami’in sojan ruwa Lt. Ahmed Yerima, da ya yi cacar baki da ministan Abuja, Nyesom Wike.
Sojan Najeriya, A.M Yerima ya tsallake rijiya ta baya a wani farmaki da ake zargin an shirya kai masa a Abuja. An ce an yi yunkurin kashe shi bayan rikicinsa da Wike
Dan marigayi tsohon shugaban kasa, Johnson Aguiyi-Ironsi, Thomas Aguiyi-Ironsi ya ce ya bar komai ga Allah bayan kashe mahaifinsa, ya ce Najeriya ta koyi darasi.
Kungiyar COCTA ta yi kira da babbar murya ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu kan ya kori ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike daga mukaminsa.
Shugaban NDLEA, Buba Marwa, ya gargadi manyan ’yan kwaya da ƙungiyoyin safarar miyagun kwayoyi cewa wa’adinsa na biyu zai zamar masu masifa da tashin hankali.
Abuja
Samu kari