Abuja
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya roki 'yan Najeriya su yiwa Bola Tinubu adalci wurin kimanta gwamnatinsa yayin da ya ke kokarin inganta Najeriya.
Sanata Godswill Akpabio, ya bayyana shirin da majalisar dokokin kasar na gina asibitin alfarma ga sanatoci, ‘yan majalisar wakilai da ma’aikatan majalisun.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya amince da kawo dauki ka 'yan Najeriya inda zai raba N50,000 ga iyalan kasar har miliyan 3.6 da ke yankunan kasar baki daya.
A yammacin ranar Alhamis ne gobara ta tashi a kasuwar Karu da ke Abuja. Gobarar wadda ba a iya shawo kanta nan take ba, an ce ta shafi wani sashe na kasuwar.
Kamfanin rarraba hasken wutar lantarki (KEDCO) ta maka kungiyar masu sarrafa kayan abinci na kasa (MAN) gaban kotun babbar tarayya da ke Abuja saboda jawo asara.
Tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya nemi alfarmar hukumar EFCC yayin da ake ci gaba da tuhumarsa kan badakalar N80bn inda ya bukaci mayar da shi jihar.
Majalisar dattawan Najeriya ta yanke hutun babbar sallah da ta dauka domin tattauna manyan abubuwan da suka shafi tsarin kasa da lamuran zabe a yau Alhamis.
Yayin da 'yan Najeriya ke ta wayyo-wayyo saboda tsananin rashi da hauhawar farashi, an gano fadar shugaban kasa ta sayi tayoyin mota na miliyoyin Naira.
Wata babbar da ke zamanta a Gwagwalada, Abuja ta yiwa sanatan bogi, Tom Makwe daurin shekara biyu bayan kama shi da laifi damfara ta kafar intanet.
Abuja
Samu kari