Abuja
Marigayi Alhaji Muhammad Adamu Dan Kano, wanda ya kafa kamfanin sufurin jiragen sama na Kabo Air ya shiga sahun wadanda gwamnatin Tinubu za ta karrama.
Godswill Akpabio ya yi godiya ga Ubangiji kan ni'imar da ya yi masa da samun matsayi har zuwa zama Shugaban Majalisar Dattawa bai yiwu ba sai da taimakon Allah.
Umarnin shugaban kasa na janye jami’an ’yan sanda daga manyan mutane ya jawo matsala inda yan siyasa suka fara neman jami'an NSCDC da kamfanonin masu zaman kansu.
Tsohon ministan shari'a a karkashin gwamnatin marigayi Muhammadu Buhari, Abubakar Malami ya amsa gayyatar da hukumar EFCC ta yi masa don amsa tambayoyi.
Rundunar sojojin Najeriya ta karawa wasu jami'anta matsayi daga Birgediya Janar zuwa Manjo Janar, daga Kanal zuwa Nirgediya Janar har dakaru 105.
'Yan bindiga dauke da miyagun makamai sun bude wuta kan mai uwa da wabi a Abuja, inda suka yi garkuwa da mata shida da kuma wani yaro dan shekara 16.
Gwamnatin Najeriya ta la’anci juyin mulkin soja a Guinea-Bissau, tana cewa matakin ya barazana ga dimokuraɗiyya, tsaro da kwanciyar hankali a yanki baki ɗaya.
A labarin nan, za a ji yadda manyan adawa na ADC suka fara daukar matakan tunkarar babban zaben 2027 yayin da ake hade kan 'ya'yan jam'iyya kafin lokacin.
A labarin nan, za a ji cewa fitinannen ɗan ta'adda, Abubakar Shekau ya yi rayuwa a Kano a lokacin da ake kai hare-haren ta'addanci a wasu jihohin Najeriya da Abuja.
Abuja
Samu kari