Abuja
Ɗan majalisa Cyril Hart ya zargi mataimakin kakakin majalisar wakilai, Benjamin Kalu da ware su sabbin zuwa majalisa a duk lokacin da ake muhawara kan wasu lamurra.
Rundunar yan sanda a birnin tarayya Abuja ta tabbatar da fadowar gini kan wasu mutane a yammacin jiya Litinin. Hadarin ya yi sanadiyyar jikkata mutane uku.
Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Sanata Godswill Akpabio, ya bukaci 'yan Najeriya da su ci gaba da yi wa gwamnatin Shugaba Bola Tinubu addu'a.
An hango ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike sanye da wata rigar da kudinta ya kai Naira miliyan 3 a warin wani taron kaddamar da tashar motar Mabushi.
Hedikwatar tsaro ta Najeriya ta bayyana cewa an samu karuwar wadanda suka rasu a harin da 'yan ta'adda su ka kai Gwoza, yayin da wasu mutane 20 su ka rasu.
Rahotanni daga birnin tarayya Abuja sun nuna cewa ginin wani fitaccen otal a Garki ya ruguje ranar Litinin, 1 ga watan Yuli kuma da yiwuwar rasa rayuka.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya sha alwashin hana sanatar Abuja, Ireti Kingibe dawowa Majalisar Dattawa a Najeriya kan kalamanta game da jagorancinsa a birnin.
Rahotanni na nuni da cewa Allah ya karbi rayuwar Hajiya Aisa, mahaifiyar tsohon gwamnan Borno Ali Modu Sheriff a wani asibitin Abuja a ranar Lahadi.
Babbar kotu dake zamanta a Abuja ta yanke hukunci kan karar da daurarren shugaban haramtacciyar kungiyar IPOB, Nnamdi Kanu ya shigar gabanta kan gwamati.
Abuja
Samu kari