Abuja
Gwamnatin Najeriya karkashin Bola Ahmed Tinubu ta karbi akalla dala biliyan 9.65 a matsayin bashi daga Bankin Duniya a tsakanin shekarar 2023 zuwa 2025.
Wata babbar kotun tarayya da ke birnin Abuja ta ki amincewa da bukatar da jagoran kungiyar 'yan aware ta IPOB, Mazi Nnamdi Kanu ya shigar a gabanta.
Nigeria ta yi Allah wadai da yunkurin juyin mulki a Jamhuriyar Benin, inda ta dauki wasu matakai uku ciki har da tura jiragen yaƙi zuwa sararin samaniyar Benin.
Tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya, Atiku Abubakar, ya ziyarci Goodluck Jonathan. Atiku ya ziyarci tsohon shugaban kasar ne bayan ya dawo daga Guinea Bissau.
Gwamnatin Tarayya ta raba N3.7bn a matsayin lamuni ga ma’aikatan manyan makarantun gaba da sakandare domin tallafa musu a karkashin shirin TISSF.
Aliko Dangote ya shawarci manyan ’yan Najeriya su rage kashe kuɗaɗe kan jiragen sama da Rolls-Royce su zuba kuɗi a masana’antu da samar da ayyukan yi.
Wasu kungiyoyin masu fafutukar kafa kasar Biyafara sun ce hukuncin da aka yankewa Nnamdi Kanu da daure shi a Sokoto ba zai rage musu kwarin gwiwa ba.
Wata majiya daga ma'aikatar tsaro ta ce rikici da aka yi tsakanin Bello Matawalle da Badaru Abubakar ne ya jawo babban ministan tsaro, Badaru ya ajiye aiki.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya ce jita-jitar da ake yadawa a soshiyal midiya cewa an kama shi a Faransa ba gaskiya ba ne. Ya fadi masu yada jita-jitar.
Abuja
Samu kari