Abuja
Babban hadimin Shugaba Tinubu, Nasir Bala Aminu (Ja’oji), ya yi murabus daga muƙaminsa domin tsayawa takara a zaɓen 2027, biyo bayan umarnin shugaban ƙasa.
Jam’iyyar APC ta kammala shirin gudanar da babban taron ƙasa na 2026 a Eagle Square, inda wakilai fiye da 8,000 za su zaɓi sababbin shugabannin jam’iyyar yau.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya gana da shugabannin jam'iyyar ADC daga jihar Kano da sakataren jam'iyyar na kasa Rauf Aregbesola a gidan shi da ke FCT, Abuja.
Hukumar hasashen yanayi ta kasa, NiMet ta sanar da cewa za a iya samun ruwan sama a wasi jihohin Arewa ta Yamma da Arewa ta Tsakiyar Najeriya a yau Juma'a.
Wata babbar kotu a Abuja ta bayarayar da umarnin kamo tsohon Minista Kabiru Turaki, shugaban wani tsatso na jam'iyyar PDP, saboda ƙi bayyana a gaban kotu yau.
Kamfanin NNPCL ya bayyana cewa yaƙin Gabas Ta Tsakiya ya buɗe wa Najeriya damar kasuwancin iskar gas (LNG) sakamakon neman wasu hanyoyin samun makamashi.
Rundunar sojin saman Najeriya da dakarun kasar China sun yi wani taro a Abuja domin karfafa alaka a tsakaninsu. Sun gana ne a Abuja a hedkwatar NAF.
Rundunar 'yan sanda ta kama mutane hudu bisa zarginsu da hannu a damfar wani tsohon janar na sojan Najeriya da sunan ministan Abuja, Nyesom Wike a Abuja.
Sufetun Janar na ‘yan sanda Olukayode Disu ya yi babban garambawul a rundunar, inda ya tura manyan jami’ai 64 zuwa sababbin mukamai a fadin Najeriya.
Abuja
Samu kari