Abuja
Hukumar INEC ta gargadi jam’iyyun siyasa cewa duk wata zaɓen fidda gwani da aka gudanar bayan ranar 30 ga Mayun 2026 ba za ta yi amfani da shi ba.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun shiga birnin tarayya Abuja dauke da manyan makamai sun sace mutum hudu tare da kashe wani dan banga da ke tsaron jama'a.
Dan majalisar wakilai, Bamidele Salam ya bayyana cewa shugabannin Naeriya sun yi watsi da matsalar tsaro ne saboda matsalar bata shafe su kai tsaye ba.
Rahotanni daga Abuja sun nuna cewa jami'an tsaro sun tsaurara matakan tsaro a kewayen fadar shugaban kasa da ke Abuja gabanin fara zanga-zangar ceto dalibai.
Rundunar 'yan sanda ta kama wani jami'in hukumar zabe ta kasa (INEC) da hadimin Wike, Lere Olayinka kan fitar da bayanan masu zabe a birnin tarayya.
Gwamnatin tarayya ta sanar da cewa an kammala shirin ranar dimokuradiyya a ranar 12 ga Yuni. Shugaban kasa Bola Tinubu zai yi wa kasa bayani a majalisa.
Dan takarar shugaban kasa a AAC, Omoyele Sowore ya ce zai jagoranci zanga-zanga mai zafi zuwa fadar shugaban kasa a Abuja domin saka gwamnati ceto daliban Oyo.
Hukumar zabe mai zaman kanta (INEC) ta kaddamar da bincike kan takaddamar da ta biyo bayan hotunan bayanan dan takara da hadimin ministan Abuja ya wallafa.
Yar gwagwamaya kuma sananniyar mai goyon bayan Peter Obi, Aisha Yesufu ta sanar da janye wa daga neman takarar sanata mai wakiltar Abuja a jam'iyyar NDC.
Abuja
Samu kari