Abuja
A kokarin dakile yaduwar juyin mulki, kungiyar raya tattalin arzikin Afirka ta Yamma watau ECOWAS ta kakaba dokar ta-baci a duka yankunan da ke karkashinta.
Tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya, Atiku Abubakar ya yi kira da babbar murya ga matasa. Atiki ya bukaci matasa su tashi tsaye ka da su zama 'yan kallo.
Za a gudanar da taron murnar zagayowar ranar haihuwar marigayi Muhammadu Buhari bayan rasuwarsa a karon farko. Lai Mohammed zai gabatar da littafi a taron.
Gwamnonin jam'iyyar APC 6 sun shiga ganawa da Shugaba Bola Tinubu a fadar shugaban kasa. An ce ganawar an yi ta ne a sirrance kuma ba a yi wa 'yan jarida bayani ba.
Gwamnatin Najeriya karkashin Bola Ahmed Tinubu ta karbi akalla dala biliyan 9.65 a matsayin bashi daga Bankin Duniya a tsakanin shekarar 2023 zuwa 2025.
Wata babbar kotun tarayya da ke birnin Abuja ta ki amincewa da bukatar da jagoran kungiyar 'yan aware ta IPOB, Mazi Nnamdi Kanu ya shigar a gabanta.
Nigeria ta yi Allah wadai da yunkurin juyin mulki a Jamhuriyar Benin, inda ta dauki wasu matakai uku ciki har da tura jiragen yaƙi zuwa sararin samaniyar Benin.
Tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya, Atiku Abubakar, ya ziyarci Goodluck Jonathan. Atiku ya ziyarci tsohon shugaban kasar ne bayan ya dawo daga Guinea Bissau.
Gwamnatin Tarayya ta raba N3.7bn a matsayin lamuni ga ma’aikatan manyan makarantun gaba da sakandare domin tallafa musu a karkashin shirin TISSF.
Abuja
Samu kari