Abuja
Majalisar Dokokin Najeriya ta ci gaba da zamanta a yau Alhamis 11 ga watan Yulin 2024 bayan katse zaman a jiya saboda mutuwar mambanta daga jihar Oyo.
Tsohon Akanta janar na kasa, Anamekwe Nwabuoku ya roki kotu ta kara masa lokaci domin samun damar mayar da kudin da ake zargin ya wawashe a shekarun baya.
Gawar tsohon shugaban majalisar dattawa, Joseph Wayas, ta iso Najeriya bayan kimanin shekaru uku da rasuwarsa a wani asibitin Landan a cikin watan Nuwamban 2021.
Kotun Koli ta zartar da hukunci a shari'ar da gwamnatin tarayya ta maka gwamnoni 36 na kasar nan. Kotun ta hana gwamnoni tsige shugabannin kananan hukumomi.
Kotun Koli ta yi hukunci kan karar da Gwamnatin Tarayya ta shigar da gwamnonin jihohi 36 inda ta ba da umarnin a ba kananan hukumomi damar kula da kudinsu.
Sanata Ali Ndume daga jihar Borno ya koka kan cewa ba a samun ganin shugaban kasa Bola Tinubu domin ba shi shawara kan magance tsadar abinci a Najeriya.
Ministan harkokin cikin gida, Olubunmi Tunji-Ojo, ya ce za a kwashe wasu gidajen gyaran hali a mayar da su wasu matsuguni. Dokar ita ce ba a so su shigo birni.
Shugaban kungiyar lauyoyin Najeriya ta NBA, Yakubu Maikyau ya bayyana cewa kwata-kwata babu batun auren jinsi a yarjejeniyar kamar yadda wasu ke yadawa.
Fitaccen malamin Musulunci, Sheikh Ibrahim Masari ya yi martani kan yarjejeniyar Samoa ya ce ya kamata a rinka yin adalci ga wadanda ake so da wadanda ba a so.
Abuja
Samu kari