Abuja
Gwamnan jihar Bauchi ya nuna bacin ransa kan alakanta shi da yan ta'adda, ya zargi Wike da kokarin kunna wuta a Bauchi, lamarin da ministan ya karyata.
Firaministan kasar Israila, Benjamin Netanyahu, ya bayyana cewa ana muzgunawa Kiristoci a Najeriya. Ya nuna cewa yana aiki don kawo musu dauki na musamman.
Tsohuwar ministar kuɗi, Kemi Adeosun, ta ce manyan maƙiyanta a gwamnatin marigayi Buhari sun yi amfani da batun shaidar NYSC wajen tilasta mata murabus.
EFCC ta gurfanar da kwamishinan Bauchi kan zargin tallafa wa ta’addanci da dalar Amurka $9.7m; an tura shi gidan yarin Kuje yayin da yake jiran hukuncin beli.
Ƙungiyar ɗalibai ta NANS ta ayyana 14 ga Janairu, 2026 a matsayin ranar zanga-zangar ƙasa kan sabuwar dokar haraji, tana mai kiran ɗalibai su yi tattaki zuwa Villa.
Shugaban kwamitin yin sauye-sauye kan dokokin haraji, Taiwo Ayodele, ya yi bayani kan fargabar da mutane ke da ita cewa za a rika cire kudi a asusun banki.
Wasu 'yan bindiga sun kai hari kan Fastoci biyu mabiya darikar Katolika a Mararaba da ke Nasarawa, kusa da Abuja, inda suka daba musu wuka da dare.
Kungiyar Izala mai hedkwata a Jos ta kammala gasar karatun Alkur'ani ta kasa a aka gudanar a Abuja, dan jihar Kaduna ya zama gwarzon kasa a izu 60 da tafsiri.
SERAP ta shigar da karar gwamnoni 35 da Nyesom Wike gaban kotu kan zargin rashin bayyana yadda aka kashe N14tn na rarar kudaden tallafin man fetur.
Abuja
Samu kari