Abuja
Hukumar zabe mai zaman kanta (INEC) ta kaddamar da bincike kan takaddamar da ta biyo bayan hotunan bayanan dan takara da hadimin ministan Abuja ya wallafa.
Yar gwagwamaya kuma sananniyar mai goyon bayan Peter Obi, Aisha Yesufu ta sanar da janye wa daga neman takarar sanata mai wakiltar Abuja a jam'iyyar NDC.
Hukumar NCDC da ke yaki da yaduwar cututtuka ta jero Kano, Borno, Taraba, Adamawa, Abuja, Rivers, Legas Cross River, Akwa Ibom cikin jihohin da Ebola za ta iya shiga
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, Atiku Abubakar, Kashim Shettima, Nuhu Ribadu da sauran manyan Najeriya sun yi sallar Idi a yau Laraba a jihohi daban-daban.
Gwamnatin tarayya ta amince da rage kudin tikitin jirgin kasa da kashi 50 domin saukaka wa ‘yan Najeriya tafiye-tafiyen bikin babbar salla na shekarar 2026.
Tsohon gwamnan Rivers, Rotimi Amaechi ya yi watsi da sakamakon zaben fitar da gwani na jam’iyyar ADC, yana zargin an tafka magudi a wurare da yawa.
Sanarar Abuja, Sanata Ireti Kingibe ta yi zargin cewa ‘yan dabar siyasa sun kai hari hedikwatar jam'iyyar ADC tare da cin zarafinta da wasu ‘yan takara.
Sakataren yada labaran jam'iyyar ADC na kasa, Bolaji Abdullahi ya sanar da cewa za a yi zaben fidda gwanin jam'iyyar cikin adalci a ranar Litinin a Abuja.
FRSC ta shawarci matafiya su sauya hanyar da suke bi daga Abuja zuwa Kaduna yayin da aka samu cunkoso a tsakanin Nasarawa da Azaga, daga Katari zuwa Jere.
Abuja
Samu kari