Abuja
Malamin addinin Musulunci, Sheikh Habibu Yahaya Kaura ya rasu bayan fama da doguwar jinya a wani asibiti a Abuja. Manyan malamai a Najeriya sun tabbatar da rasuwarsa
Mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro, Nuhu Ribadu, ya yi magana kan rahotannin da ke cewa mahaifiyarsa ta rasu a ranar Litinin, 19 ga Janairun 2026.
Mahaifiyar Mai Ba da Shawara kan Tsaron Kasa, Mallam Nuhu Ribadu, Hajiya Aisha Mamma ta rasu da safiyar Litinin tana da shekaru 86 a duniya bayan fama da jinya.
Rahotanni sun nuna cewa kananan yan kwangila da suka fito zanga zanga a Abuja sun toshe ma'aikatar kudi, sun hana karamar minista, Doris Uzoka-Anite shiga ofis.
Rahotanni sun ce wata babbar Kotun Akwa Ibom ta yanke wa Anwanga Effiong Udofia hukuncin kisa ta rataya saboda kashe Aniekan Edet, ɗalibi mai shekara tara.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar mana da cewa farashin wasu muhimman kayan abinci ya sake sauka a kasuwannin Babban Birnin Tarayya (FCT), Abuja.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya dawo Najeriya makonni uku bayan barin kasar da sunan tafiya hutun karshen shekara, ya halarci taro a birnin Abu Dhabi.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya jaddada bukatar kare dimokuradiyya da hadin kan kasa a taron tunawa da sojojin Najeriya na shekarar 2026 a Abuja.
JAMB za ta fara sayar da fom din jarabwar UTME 2026; yayin da kuɗin rajista ya kai ₦7,200, kuma an sanya ranar 16 ga Afrilu, 2026 domin fara jarrabawar ga ɗalibai.
Abuja
Samu kari