Abuja
Hadimin shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya fito ya musanta jita-jitar cewa rashin lafiya ta kama maigidansa. Ya ce ba gaskiya ba ne.
Yar marigayi tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari, Fatima Buhari ta ce Tunde Sabiu yana da iko mai yawa a fadar shugaban kasa ta hanyar sarrafa takardu.
Wata kungiya mai suna RAI ta bayyana bukatar da ke akwai na binciken tsohon Shugaban hukumar NMDPRA, Farouk Ahmed bayan zarge-zargen Aliko Dangote.
Majalisar wakilai ta amince da gyara wasu dokokin zaben Najeriya. 'Yan majalisar sun dauki matakan daure jami'an INEC rashin sakin sakamakon zabe idan aka nema.
Hukumar EFCC ta kai samame gidajen tsohon ministan shari'a, Abubakar Malami a Abuja da Birnin Kebbi. An kai samame gidan da 'yar Buhari, Hadiza ke zaune.
Sanata mai wakiltar babban birnin tarayya Abuja a majalisar dattawa, Ireti Kingibe, ta shirya komawa jam'iyyar ADC. Ta sanya lokacin da za ta yi rajista.
Tsohuwar uwargidan tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Aisha Buhari, ta yi bayani kan mulkin mijinta na shekara takwas. Aisha Buhari ta bayyana kuskuren da ya yi.
'Yan kwadago sun yi zanga-zangar adawa da rashin tsaro a Kano, Abuja, Lagos, Sokoto, Anambra, Rivers da wasu jihohin Najeriya. NLC ta bukaci a magance rashin tsaro.
Ministan kudi Wale Edun ya ce gwamnatin tarayya ta cimma ₦10.7trn kacal wanda ya saba da maganar Shugaba Bola Tinubu da ya yi a Abuja yayin taro.
Abuja
Samu kari