Abuja
APC ta gudanar da taron kusoshin jam'iyyar na kasa a fadar shugaban kasa, tare da shugabanni da gwamnonin da suka sauya sheka daga PDP da sauran jam'iyyu.
Shugaba Bola Tinubu ya sake nada sabon kwamitin NERC bayan Majalisar Dattawa ta amince da mambobinsa domin karfafa bangaren wutar lantarki a Najeriya.
Yar marigayi Muhammadu Buhari, Fatima Buhari ta ce an gano takardun gwamnati da ke dauke da sa hannun bogi na marigayi tsohon shugaban kasar a lokacin mulkinsa.
Babbar Kotu a birnin Abuja ta amince da belin wucin gadi da hukumar EFCC ta ba tsohon ministan kwadago da samar da ayyukan yi, Sanata Chris Ngige.
Hadimin shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya fito ya musanta jita-jitar cewa rashin lafiya ta kama maigidansa. Ya ce ba gaskiya ba ne.
Yar marigayi tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari, Fatima Buhari ta ce Tunde Sabiu yana da iko mai yawa a fadar shugaban kasa ta hanyar sarrafa takardu.
Wata kungiya mai suna RAI ta bayyana bukatar da ke akwai na binciken tsohon Shugaban hukumar NMDPRA, Farouk Ahmed bayan zarge-zargen Aliko Dangote.
Majalisar wakilai ta amince da gyara wasu dokokin zaben Najeriya. 'Yan majalisar sun dauki matakan daure jami'an INEC rashin sakin sakamakon zabe idan aka nema.
Hukumar EFCC ta kai samame gidajen tsohon ministan shari'a, Abubakar Malami a Abuja da Birnin Kebbi. An kai samame gidan da 'yar Buhari, Hadiza ke zaune.
Abuja
Samu kari