Abuja
Farfesa Ibrahim Makari ya yi kira ga shugaba Bola Ahmed Tinubu da ya taimaka ya saki Sheikh Sani Khalifa Zariya da aka kama kan yunkurin juyin mulki.
Kungiyar IMN ta 'yan Shi'a a ta sanar da cewa za ta fito zanga-zangar ranar Kudus da kuma nuna fushin kashe Khamenei a Abuja, ta yi wa Amurka raddi.
Sanatan Taraba ta Kudu, David Jamkuta ya tabbatar da cewa jirgi mai zaman kansa da suka shiga domin zuwa Takum ya samu tangardar fasaha kuma ya koma Abuja.
Kotun daukaka kara ta zartar da hukunci a shari'ar da ke gabanta kan rikicin shugabancin jam'iyyar PDP wadda ta kasance babbar jam'iyyar adawa a Najeriya.
Rundunar tsaron Najeriya ta bayyana cewa babu wani abu da ya shafi kafa sansanin sojin Amurka a Najeriya a yarjejeniyar da ta kulla da sojojin Amurka.
Tsohon gwamnan Rivers, Rotimi Amaechi, ya shiga jam’iyyarADC a hukumance yayin da ake tunkarar zaben 2027, bayan ya yi rajista a yankin Ubima a jihar.
Uwargidan shugaban ƙasa, Sanata Oluremi Tinubu, ta bukaci mata su dauki nauyin ƙananan ’yan mata don koya musu tarbiyya da darajar rayuwa a Abuja.
Gwamnatin Iran ta yi watsi da maganar Trump ta cewa zai shiga cikin wadanda za su maye gurbin marigayi Ayatollah Ali Khamenei da ya rasu a ranar Asabar.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar kula da gidajen gyaran hali ta tabbatar da cewa Abba Kyari na tsare a hannunta bayan hukuncin babbar kotun Abuja.
Abuja
Samu kari