Abuja
Hukumar NiMET ta ce za a shafe kwana uku, daga Litinin zuwa Laraba ana hazo a Najeriya da ruwa a wasu jihohi yayin da masu kankara ke korafi a Ramadan.
Barau Jibrin ya ce nasarar da APC ta samu a zaben cike gibi a Kano da Rivers da kuma zaben kananan hukumomi a Kano alamar nasarar APC, Tinubu da Abba Kabir ne a 2027
Jam’iyyar APC ta lashe kujerar shugabancin Kuje a zaben kananan hukumomin Abuja, inda Danjuma Shekwolo ya samu kuri’u 17,269, ya doke PDP da jam'iyyar APGA.
Hukumar zabe INEC ta sanar da sakamakon zaben AMAC a Abuja, inda APC ta tabbatar da nasarar Christopher Maikalangu da kwarin gwiwar zaben shekarar 2027.
Daniel Nuhu na APC ya lashe zaɓen Kwali da ƙuri'u 17,032 a zaben ranar Asabar, 22 ga Fabrairu, 2026. Ya doke PDP a zaɓen ƙananan hukumomin Abuja.
Joshua Ishaku na APC ya lashe zaɓen Bwari da ƙuri'u 18,466 a zaben da aka gudanar ranar 21 ga Fabrairu, 2026. Ya doke ADC da ZLP bayan janyewar ɗan takarar PDP.
Mohammed Kasim na PDP ya lashe zaɓen Gwagwalada da ƙuri'u 22,165, inda ya doke APC a zaɓen ƙananan hukumomin Abuja da aka gudanar ranar 21 ga Fabrairu, 2026.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyar haɗakar ƴan adawa ta ADC ta fara samun nasara, ta doke jam'iyya mai mulki a zaben da ke gudana a babban birnin tarayya Abuja.
Bidiyo ya bazu a kafofin sadarwa yana ikirarin cewa Najeriya za ta soke Naira daga shekarar 2027 da ke tafe tare da maye gurbinta da kudin bai daya mai suna Eco.
Abuja
Samu kari