Abuja
Kungiyar 'yan kasuwan man fetur ta IPMAN ta ce saka tallafi a danyen mai za a bi a kaucewa tsadar man fetur yayin da farashin danyen mai ke tashi a duniya.
Ministan tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa mai ritaya ya ce jami’an sojojin da aka kama kan yunkurin juyin mulki sun san illar abin da suka aikata.
Rundunar 'yan sandan jihar Kano ta kama wasu barayin mota da suka saye motar Naira miliyan 75 daga Abuja suka gudu Kano za su sayar da ita wa wani dan kasuwa.
Iyalan sojojin Najeriya 16 da aka kama kan zargin yunkurin juyin mulki sun roki shugaba Bola Ahmed Tinubu da ya sassauta musu saboda halin da 'ya'yansu ke ciki.
Gwamna Umaru Bago ya bukaci a dawo wa'adi daya a ga gwamnoni da shugaban kasa a Najeriya ba tazarce ba ta samu goyon bayan masana da 'yan siyasa.
Minista Nyesom Wike ya aika wa shugabannin JUAC takardar gargaɗin tura su gidan yari bayan sun ƙi janye yajin aikin da suka shiga duk da umarnin kotu.
Sojojin Najeriya sun tabbatar da shirin juyin mulki, inda aka cafke jami’ai guda 16, ciki har da Birgediya-janar Musa Abubakar Sadiq da aka ce ya san shirin makircin
Gwamnatin Tarayya ta raba tallafin kuɗi ga sama da 34 miliyan yan Najeriya, tana sa ran kai miliyan 50 kafin ƙarshen 2026, don rage talauci, matsin tattalin arziki.
Ma'aikatan Abuja sun daukaka kara kan hukuncin kotu yayin da yajin aikin JUAC ya tsayar da harkokin asibitoci da makarantu a dukkan kananan hukumomi.
Abuja
Samu kari