Jihar Abia
Muƙaddashin shugaban PDP na ƙasa, Umar Damagun ya bayyana cewa lokaci ya yi da babbar jam'iyyar adawa za ta koma gidanta na asali, ya roƙi mambobi su ƙata hakuri.
Karamin ministan tsaro, Bello Matawalle ya yi magana da kakkausar murya kan kisan da 'yan ta'adda suka yi wa dakarun sojojin Najeriya a jihar Abia.
Rundunar sojojin Najeriya ta yi magana kan kisan da aka yi wa sojoji a jihar Abia. Rundunar ta ce za ta mayar da martani mai zafi kan wannan mummunan danyen aikin.
Gwamna Alex Otti ya yi alƙawarin tukuicin N25m ga duk wani ya taimaka da sahihan bayanai har aka cafke ko da mutum 1 mai hannu a kisan sojoji a Aba.
Rundunar sojin Najeriya ta sha alwashin shafe yan ta'addar IPOB a doron kasa bayan sun kashe sojoji biyar a wani hari da suka kai ga sojojin ajihar Abia.
A safiya yau Alhamis yan haramtacciyar kungiyar IPOB suka kaiwa sojojin kasar nan hari tare da kashe jami'ai 4 a cikinsu tare da kona ababen hawa.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai farmaki kan jami'an tsaro na sojoji a jihar Abia suna tsaka da gudanar da aikinsu. An rasa rayukan sojoji guda uku.
Gabriel C. Onyendilefu, tsohon Akanta Janar a jihar Abia da kuma tsohon shugaban ƙaramar hukuma sun tattara bar jam'iyyar PDP, sun koma jam'iyyar APC.
Ana zargin wani dan China ya tunkudo wata matashiya mai suna Ocheze Ogbonna daga kan babban mota a jihar Abia inda ta mutu nan take saboda ta ki yarda su yi soyayya
Jihar Abia
Samu kari