Jihar Abia
Tsohon gwamnan jihar Abia, Theodore Orji ya tabbatar da ficewarsa daga PDP a wata wasika da aya aika wa shugaban jam'iyyar na mazabarsa ranar Asabar.
Mutanen yankin Aba na jihar Abia sun bukaci majalisar dokoki ta tabbatar da kafa jihar Aba a Najeriya. Sun bayyana cewa sun samu goyon bayan kafa jihar.
A labarin nan, za a ji yadda Sanata Uzor Kalu ya bayyana cewa an samu labarin yunkurin tsige Shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio daga mukaminsa.
Sanata mai wakiltar Abia ta Arewa a majalisar dattawa, Orji Uzor Kalu, ya goyi bayan shugaban kasar Amurka, Donald Trump, kan kashe-kashen da ake yi a Najeriya.
Mataimakin shugaban APC na kasa (Kudu maso Gabas), Dr. Ijeoma Arodiogbuya bayyana cewa gwamnonin adawa 4 na shirin komawa jam'iyya mai mulki kafin karshen 2025.
Gwamna Alex Otti na jihar Abia ya musanta labarin da ke yawo a kafafen sada zumunta cewa ya fice daga jam'iyyar LP zuwa APC mai mulkin kasar nan.
Gwamna Alex Otti na jihar Abia ya gargadi ‘yan siyasa masu shirin yin magudi a zaben gwamna na 2027 inda ya ce kafin su yi su rubuta wasiyya ga iyalansu.
Sanata Orji Uzor Kalu ya ce zai iya neman kujerar shugaban kasa a zaben 2039, bayan Tinubu ya gama wa'adi biyu, Arewa ta kara yin shekaru takwas.
An dan samu hatsaniya tsakanin kakakin majalisar wakilai, Rt. Hon. Tajudeen Abbas da dan majalisa, Obinna Aguocha kan tabarbarewar lafiyar Nnamdi Kanu.
Jihar Abia
Samu kari