Abba Gida-gida
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya rabawa hadimansa takardun mallakar filaye, yana mai cewa shirin zai rage matsalar gidaje da bunƙasa tattalin arziki a Kano.
A labarin nan, za a ji yadda gwamnatin jihar Kano ta yi farautar wasu mutane da ake zargin su na sayar da filayen gwamnatin jihar Kano duk da haramcin hakan.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar NDC ta yi zargin gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta jihar Kano ta karbo makudan kudi na diyyar Hausawa da aka kashe a Uromi.
A labarin nan, za a ji Injiniya Ibrahim Abdullahi Karaye ya yi mamakin yadda gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta kori wasu ma'aikata saboda suna da alaka da Kwankwasiyya.
A labarin nan, za a ji cewa Barayan Karaye ya bayyaan yadda su ke kallon takarar gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf gabanin zaben 2027 da ke tafe a cikin yan watanni.
A labarin nan, za a ji cewa Alhaji Abba Kabir Yusuf ya samar da kwamiti mai karfi da zai sanya kafar wando daya da dukkanin masu daba da shaye-shaye a Kano.
Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya bayyana abubuwan da jihar ke da su wanda ya sa ta shirya tsaf domin kafa yan sandan jihohi domin rage aikata laifi.
A labarin nan, za a ji cewa majalisar dokokin Kano ta tashi tsaye game da hare-haren yan bindiga da ake kai wa iyakokin jihar domin a magance matsalar.
Fahad Dankabo ya bukaci matasa su rungumi sabon salon siyasa a 2027, yana mai cewa lokaci ya yi da siyasa za ta yi wa al'umma hidima ba wai a bautawa siyasa ba.
Abba Gida-gida
Samu kari