Abba Gida-gida
Bayan matsin lamba a Katsina, rashin matakan tsaro mai karfi a Kano da sulhu da 'yan ta'adda na cikin dalilai 3 da ke sa 'yan bindiga kara kaimi wajen kai hari Kano.
Dan majalisar wakilai na Kano Municipal, Hon. Sagir Ibrahim Koki ya sanar da fita daga NNPP. Ya bayyana cewa rikicin cikin gida ne ya sanya shi daukar matakin.
A labarin nan, za a ji cewa wani mutumi ya yi karfin hali, inda ya shiga gidan gwamantin Kano, sannan ya dauke daya daga cikin motocin rakiyar mataimakin gwamna.
A karon farko tun bayan gudanar da zaɓen 2023 a Kano, Gwamna Abba Kabir Yusuf na Jihar Kano da tsohon gwamna Abdullahi Umar Ganduje sun hadu a jihar.
Da safiyar ranar Litinin gobara ta tashi a kasuwarSinga da ke jihar Kano. Gobarar ta cinye shaguna da dama kuma ta jawo asarar miliyoyin Naira kafin kashe ta.
'Yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kai hari wani kauyen jihar Kano. Sun sace mata biyar ciki har da masu shayarwa. Mutane sun fara guduwa daga Shanono.
Shugaban jam'iyyar APC a jihar Kano, Abdullahi Abbas, ya ce jam’iyyar su za ta hana Gwamna Abba Yusuf dawowa kan mulkin Kano a 2027, koda me zai faru.
Majalisar dokokin jihar Kano ta fara tattauna kudirin tilasta karatu da harshen Hausa a makaratun jihar. An bayyana dalilin cewa karatu da Hausa zai habaka ilimi.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta ware biliyoyin Naira domin samar da wasu muhimman ayyuka a bangaren ilimi a sassan jihar nan.
Abba Gida-gida
Samu kari