Abba Gida-gida
Gwamnatin Kano ta kafa kwamitin koli mai mutum 23 domin sa ido kan rabon N8bn ga waɗanda gobarar kasuwar Singer ta shafa, tare da tabbatar da adalci da gaskiya.
A labarin nan, za a ji cewa jihar Kano ta gamu da iftila'in gobara a tsakanin watannin Janairu da Fabrairu na shekarar 2026, inda jama'a da dama suka yi asara.
A labarin nan, za a ji cewa lauyoyin tsohon gwamnan Kano, Abdullahi Umar Ganduje sun tayar da jijiyar wuya bayan masu gabatar da kara sun samu wani izinin kotu.
A labarin nan, za a ji cewa duk da kiran taron buda baki a fadar Aso Rock da Shugaban kasa Bola Tinubu ya yi, an samu wasu gwamnoni da ba su halarci shan ruwan ba.
Majalisar Dokokin Kano ta bukaci gwamnatin kano ta mayar da martani kan zargin da Amurka ta yi wa Sanata Rabiu Kwankwaso, wanda a cewarsa jagora ne mai tsayin daka.
A labarin nan, NNPP ta bayyana takaici game da yadda ta ce ana hada baki da wasu yan APC wajen kama yayanta duk da wahalar da suka yi wa gwamnatin jihar Kano.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kano, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya bayyana abin da ya ji a ransa bayan sauya shekar gwamnatin Kano zuwa APC.
A labarin nan, za a ji cewa Baffa Babba Dan Agundi, jigo a jam'iyyar APC da ke Kano ya yi magana game da yadda sauya sheƙar Gwamna Abba Kabir Yusuf ta taimaki Kano.
Gwamnan Kano, Abba Yusuf, ya yaba wa Hukumar zabe mai zaman kanta a jihar da jami’an tsaro kan gudanar da zaben cike gurbi cikin kwanciyar hankali.
Abba Gida-gida
Samu kari