Abba Gida-gida
Kotun koli ta daga shari;ar masarautar Kano da Aminu Ado bayero da Muhammadu Sanusi II ke jagoranta zuwa bayan zaben shugaban kasa da gwamnoni na 2027.
A labarin nan, za a bi cewa siyasar APC Yana ɗaukar hankali bayan an fara nuna adawa da naɗa Murtala Sule Garo a matsayin mataimakin Abba Kabir Yusuf.
Gwamnatin Kano ta shigar da ƙara a Kotun Ɗaukaka Ƙara bayan kotun jiha ta yi watsi da shari’ar da ta shafi tsohon kwamishina Murtala Garo da wasu mutane.
Sanatan Rabiu Musa Kwankwaso ya shigar da ƙorafi ga DSS kan zargin cin zarafinsa ta kafafen sada zumunta, lamarin da ya janyo gayyatar wasu hadiman gwamnatin Kano.
A labarin nan, za a ji cewa gwamna Abba Kabir Yusuf ya ce tsohon mataimakinsa, Aminu Abdussalam Gwarzo ya so ya kore shi daga kan kujerar gwamnan Kano.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya bayyana kansa a matsayin jagoran APC a Kano, yana mai cewa ba ya karkashin Abdullahi Ganduje duk da sauya sheƙarsa daga NNPP.
Wata kungiya a Kano ta rubuta wa Shugaba Tinubu wasiƙa, suna zargin akwai matsin lamba domin tilasta nada mataimakin gwamna mai fuskantar shari’ar cin hanci.
Shugaban APC na kasa ya yi rawa da aka saka masa wakar yabon Tinubu ta Omologo a jihar Kano. Gwamna Abba Kabir Yusuf ya tafawa Farfesa Nentawe Yilwatda.
A labarin nan, za a ji cewa Garba Kore Dawakin Kudu ya shawarci Gwamna Abba Kabir Yusuf da ya tabbata ya naɗa mataimakin da zai taimaka masa wajen cin zabe a Kano.
Abba Gida-gida
Samu kari