Bola Tinubu
Tsohon hadimin a fadar shugaban kasa, Dr Hakeem Baba-Ahmed ya yi gargadi da cewa za a samu matsala idan shugaba Bola Ahmed Tinubu ya zarce a zaben 2027.
Aliko Dangote ya ce darajar Naira za ta kai ₦1,000 kan dala kafin karshen 2026, yana yabawa canje-canje a tattalin arziki da muhimmin raws na masana’antu.
Sarkin gargajiya a Kudu maso Gabas, Dr Lawrence Agubuzu ya roki shugaban kasa Bola Tinubu ya saki Nnamdi Kanu ko kuma ya mayar a shi Kenya ko London da aka kamo shi.
A labarin nan, za a ji cewa Femi Falana SAN da sauran yan fafutukar kare hakki sun yi magana da murya daya game da shigowar sojojin Amurka zuwa Najeriya.
Barista Audu Bulama Bukarti ya yi wa gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu tambayoyi game da sauke sojojin Amurka a jihar Bauchi maimakon Zamfara ko Borno.
Shugaba Tinubu ya naɗa Gwamna Uba Sani a matsayin Jakadan "Renewed Hope" don jagorantar yakin neman tazarcensa a 2027 da wayar da kan jama'a na APC.
Gwamna Abba Yusuf ya gode wa Tinubu da gwamnonin APC kan tallafin ₦8bn ga ƴan kasuwar Singer. Mataimakin Shugaban Ƙasa Shettima ya sanar da tallafin.
Wata mata mai goyon bayan APC ta watsa takardun Naira yayin taron karrama Bola Ahmed Tinubu a Adamawa, duk da hukuncin da dokar Najeriya ta tanada.
A labarin nan, za a ji cewa gwamna Dauda Lawal Dare na jihar Zamfara ya bayyana cewa gwamnatin tarayya ba ta taba ba su tallafin da ake raba wa jihohi ba.
Bola Tinubu
Samu kari