Bola Tinubu
Mawaki a Najeriya, Femi Kuti ya ce Tinubu ba shi ne babbar matsalar Najeriya ba, yana mai cewa cin hanci da rashawa da raunin hukumomi su ne manyan ƙalubale.
Shugabannin Kiristoci sun bukaci ’yan Najeriya su yi wa Tinubu da sauran shugabanni addu’a, tare da yin kira ga zaman lafiya da farfado da Najeriya.
A labarin nan za a ji cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya dauki alkawarin fitar da wasu tsare-tsare da za su farfado da matatun Najeriya da suka dade ba aiki.
Hudubar Sheikh Sani Jingir ta fara aiki, ana samun masu zaben Bola Tinubu. Amina Aliyu Kwararre ta ce babu abin da zai hana ta zaben Bola Tinubu a 2027.
A labarin nan za a ji cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi alkawarin fitar da bayanai dalla-dalla game da rara da aka samu bayan cire tallafin fetur.
Femi Fani-Kayode ya bukaci Sultan da Shugaba Tinubu su gargadi Sheikh Sani Yahaya Jingir kan kalaman da ake danganta masa game da Kiristoci a Najeriya.
Firaministan Indiya Narendra Modi ya gayyaci Shugaba Bola Tinubu zuwa taron BRICS na Satumba 2026 a New Delhi, yayin da kasashen biyu ke kara karfafa hadin gwiwa.
Atiku Abubakar ya ce wani rahoton Amurka ya tabbatar da damuwarsa kan rashin cikakken bayani da gaskiya wajen tafiyar da kudaden gwamnatin Najeriya.
Shugaban jam'iyyar Peoples Redemption Party (PRP) na kasa, Hakeem Baba-Ahmed, ya ce APC za ta fadi a zaben 2027 idan an gudanar da zabe cikin gaskiya da adalci.
Bola Tinubu
Samu kari