
Bola Tinubu







Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bukaci gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya shiga cikin batun takaddamar filin jami'ar BUK domin kawo karshen matsalar.

Tsohon gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal, ya caccaki gwamnatin jam'iyyar APC. Ya yi wa 'yan siyasa wankin babban bargo kan sauya jam'iyya.

Kungiyar JOD mai goyon bayan Bola Tinubu ta ce 'yan adawa masu shirin haduwa domin yakar Tinubu ba za su yi nasara ba. JOD ta ce 'yan APC na adawa da Tinubu.

Dr Usman Bugaje ya ce mulkin shugaba Buhari da Bola Tinubu bai tsinana komai ga Najeriya ba. Ya ce APC ta zamo annoba ga Najeriya wajen gaza gyara kasa.

Tsohon hadimin tsohon kasa Muhammadu Buhari, ya bayyana cewa wasu manyan Arewa na jin cewa Shugaba Bola Tinubu ya ware su duk da kokarin da suka yi.

Tsoohn kwamishina a jihar Kano, Musa Iliyasu Kwankwaso ya ce 'yan Najeriya za su sake zaben Shugaba Bola Tinubu a 2027, saboda nasarorin da ya samar a Arewa.

Mai girma shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya mika sakon ta'aziyya bisa rasuwar jagoran ƙungiyar yarbawa ta ƙasa watau Afenifere, Ayodele Adebanjo.

Daya daga cikin sababbin limaman masallacin Abuja, Abdulkadir Salman Sholagberu ya bukaci yan Najeriya su koma ga Ubangiji kan tsadar rayuwa da ake ciki.

Gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta bayyana cewa ta na sane da ma'aikatan kasar nan, kuma a dauke da sauye-sauye da za su kawo canji a rayuwarsu a gaba kadan.
Bola Tinubu
Samu kari