Bola Tinubu
Shugaban kungiyar kwadago ta kasa, NLC, Joe Ajaero ya bukaci dakatar da da aiwatar da dokokin haraji da shugaba Bola Ahmed Tinubu ya amince da su.
Shugaban APC na jihar Kwara, Sunday Fagbemi ya bayyana cewa yawan gwamnoni zai taimaka wajen samun nasarar shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a 2027.
Shugaban APC Farfesa Nentawe Yilwatda ya yi alkawarin ƙuri'u miliyan 1 ga Tinubu a 2027 a Filato, bayan sauya shekar Gwamna Mutfwang zuwa jam'iyyar APC.
Dr Yunusa Tanko, na Obedient Movement, ya ce Peter Obi zai yi takara a 2027, yana tabbatar da alkawarin wa’adi daya da zai mayar da mulki ga Arewa.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu ya nada Olugbemisola Odusote a matsayin sabuwar Shugaba a makarantar horas da lauyoyin Najeriya.
Tsohon Sanata Magnus Abe ya gode wa Bola Tinubu da Nyesom Wike bayan nadinsa a matsayin shugaban majalisar NUPRC, yana mai kira ga ‘yan Najeriya su marawa musu baya.
Ministan Wutar Lantarki, Adebayo Adelabu, ya kare kansa daga zargin ɓatan ₦128bn a hannun SERAP, yana jaddada cewa zargin ya faru kafin nadinsa a gwamnati.
Tsohon Ministan Tsaro, Mohammed Badaru Abubakar, ya karyata jita-jitar cewa yana shirin barin APC zuwa jam’iyyar ADC bayan murabus daga kujerar minista.
Jam'iyyar adawa ta ADC ta bukaci gwamnatin Najeriya ta yi magana kan shirun da Najeriya ta yi bayan kama shugaban Venezuela da Donald Trump ya yi, Tinubu ya yi shiru
Bola Tinubu
Samu kari