Bola Tinubu
Shugaban Majalisar Wakilai, Tajudeen Abbas, ya ce rashin sake zaɓen Tinubu a 2027 zai zama kuskure, yana jaddada ci gaban gwamnatin jam'iyyar APC.
Atiku Abubakar ya gargadi hukumar zabe ta INEC da hukumomin tsaro kan amfani da karfin gwamnati wajen karkatar da zaben gwamnan jihar Osun na 2026.
Gwamnan Kebbi, Nasir Idris, ya bai wa Adam Fakai mota domin ƙarfafa masa gwiwa wajen wayar da kan jama’a kan manufofin gwamnatin Bola Tinubu da APC.
Za a ji yadda masu shirin juyin mulki suka yi niyyar karbe ikon fadar shugaban kasa, filayen jirgin sama, da gidan rediyo ba tare da dafawa ko zubar da jini ba.
Dan majalisar tarayya, Leke Abejide ya shirya ƙaddamar da shirin tallafa wa mazauna Kano miliyan ɗaya domin ƙarfafa tattalin arziki da goyon bayan Tinubu
Sanannen malamin addinin Musulunci, Sheikh Sani Yahaya Jingir, ya yi karin haske kan dalilinsa na tallata tikitin musulmi da musulmi a tarayyar Najeriya.
Babbar Kotun Tarayya da ke Kano ta sanya ranar 21 ga Satumba domin sauraron karar da ke neman hana Bola Tinubu tsayawa takarar shugaban kasa a 2027.
A labarin nan, za a ji cewa 'yan adawa suna kokarin hadewa wuri guda domin fitar da mutum daya da zai buga da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a 2027.
Primate Elijah Ayodele ya bukaci gwamnatin tarayya ta dauki mataki kan Sheikh Sani Yahaya Jingir, yana gargadin cewa kalaman tsokana na iya barazana ga zaman lafiya.
Bola Tinubu
Samu kari