Bola Tinubu
Shugaba Bola Tinubu ya ba mai martaba Sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero shugabancin kwamitin ciyar da talakawa a Ramadan 2026 a fadin Najeriya.
Sheikh Bashir Aliyu Umar ya bayyana cewa kamata ya yi shugaban kasa ya mayar da hankali wajen sauke nauyin da ke kansa maimakon rokon a yafe masa.
A labarin nan, za a ji cewa umarnin da Tinubu ya bayar na tilastawa NNPCL mika kudin da ake samu ga asusun tarayya kai tsaye zai yi wa gwamnatoci dadi.
Babban jigo a jam'iyyar APC, Alhaji Sani Shinkafi, ya yi magana kan zaben shekarar 2027. Jigon na APC ha fito ya ba shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu shawara.
Shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya yi bayani dalla-dalla bayan ya sanya hannu a dokar zabe. Ya ce za a ci gaba da yin zabe ta hanyar dangwala wa.
Fadar shugaban kasa ta tabbatar da cewa Shugaba Bola Tinubu ya yi magana da shugaban gwamnatin kasar Jamus, Friedrich Merz ta wayar tarho ranar Laraba.
Gwamna Agbu Kefas ya tabbatar wa Shugaba Tinubu cewa zai samu nasara 100 bisa 100 a Taraba a zaben 2027. Ya bayyana dabarar da zai yi amfani da ita.
A labarin nan, za a ji Sanata Shehu Sani a bayyana cewa duk da akwai damuwar shigowar sojojin Amurka ƙasar, a maganar gaskiya ana buƙatar taimako kan yan ta'adda.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Aminu Waziri Tambuwal ya caccaki yan jam'iyya mai mulki da haɗa baki wajen amincewa da sabuwar dokar zaɓen Najeriya.
Bola Tinubu
Samu kari