Bola Tinubu
Tsohon ministan yada labarai, Lai Mohammed ya bayyana irin taimakon da ya yi wajen samun nasarar shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a zaben 2023 da ya gabata.
A labarin nan, za a ji cewa jagora a jam'iyya mai adawa da mulkin Bola Tinubu, Ladan Salihi ya yi zargin cewa tabarbarewar tattalin arziki na karuwa a Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa Rt. Hon Femi Gbajabiamila ya bayyana yadda Hadiza Usman ta shiga daga ciki amma ba ta sanar masa kafin lokacin bikin ba.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya yi alhini da mutuwar tsohuwar Uwargidan Jihar Ogun, Chief Lucia Onabanjo, yana mika ta’aziyya ga gwamnati da iyalanta.
Dele Momodu ya bayyana cewa ADC za ta iya doke Tinubu a 2027 idan Atiku da Peter Obi suka hada kai, yana mai bayyana Atiku a matsayin dan takarar da ake bukata.
Tsohon gwamnan Ekiti, Ayo Fayose, ya ce Shugaba Bola Tinubu ba zai sadaukar da Ministan birnin Abuja, Nyesom Wike, domin Gwamna Siminalayi Fubara ba.
Shugaban ƙaramar hukumar Badagry, Babatunde Hunpe, ya ayyana kwanaki 7 na jimami bayan rasuwar Akran Aholu Menu Toyi I, mai cike da tarihi a Badagry.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya mika sakon ta'aziyya bisa raauwar Sarkin Badagry, ya bukaci yan Najeriya su yi koyi da halayen marigayin nagari.
Kusa a APC, Malam Salihu Isa Nataro ya bukaci shugaba Bola Ahmed Tinubu ya dawo da Nasir El-Rufa'i APC domin ya taimaka masa a zaben 2027 da ke tafe.
Bola Tinubu
Samu kari