Bola Tinubu
Jigon APC, Femi Alabi, ya yi gargadin cewa bayanan ƙarya da gibin sadarwa na iya kawo cikas ga ajandar Shugaba Bola Tinubu da nasarorin gwamnatinsa.
Yan takarar shugaban kasa na jam'iyyun Accord, AAC da SDP sun shirya hada maka domin tunkarar Shugaba Bola Ahmed Tinubu na APC a babban zaben 2027.
A labarin nan za a ji cewa Alhaji Atiku Abubakar ya kafa hujja da wasu bayan hukumar NNPCL wajen tuhumar gwamnatin Bola Tinubu kan matatun man Najeriya.
Hukumar zabe ta INEC ta ce ta wallafa takardun da ’yan takarar shugaban kasa suka gabatar mata ne kawai, bayan an lura da rashin takardun makarantar Tinubu.
A labarin nan za a ji cewa Peter Obi da ke takarar shugaban kasa a 2027 ya nanata cewa wa'adi daya kawai zai yi idan an zabe shi, ya fadi dalili.
Bola Tinubu ya taya Adeleke murnar lashe zaɓen Osun, ya bukace shi da haɗa kan jama’a, yayin da ya yaba wa INEC da jami’an tsaro kan zaɓe mai inganci.
Gwamna Ademola Adeleke ya gode wa Shugaba Bola Ahmed Tinubu bayan sake zabensa a jihar Osun, yana yabawa shugaban kasar kan tabbatar da dimokuradiyya.
Jigon Accord, Pelumi Olajengbesi, ya ce Tinubu ya taya Adeleke murnar nasarar zaben Osun kafin sanar da sakamakon, yana yaba wa shugaban kasar kan rashin tsoma baki.
Ibrahim Babangida ya ce babu juyin mulkin soja da ya yi nasara a Najeriya ba tare da tallafin fararen hula ba, tare da bayyana labarin Mamman Vatsa.
Bola Tinubu
Samu kari