Bola Tinubu
A labarin nan, za a ji cewa sabuwar dokar zabe ta kasa ta kara yawan kudin da za a yi amfani da su wajen kamfen a zabukan da za su gudana a kasar nan.
Barau Jibrin ya ce nasarar da APC ta samu a zaben cike gibi a Kano da Rivers da kuma zaben kananan hukumomi a Kano alamar nasarar APC, Tinubu da Abba Kabir ne a 2027
A labarin nan, za a ji cewa babban jami'i a gwamnatin Amurka, Jonathan Burke zai shigo Najeriya domin ziyarar kwanaki biyu a kan batun ta'addanci.
Sakataren gwamnatin tarayya, George Akume ya bayyana cewa 'yan kasashen waje ne suke kai hare hare a Najeriya galibi. Ya ce bakin haure ne ke kai hare hare.
A labarin nan, za a ji cewa Baffa Babba Dan Agundi, jigo a jam'iyyar APC da ke Kano ya yi magana game da yadda sauya sheƙar Gwamna Abba Kabir Yusuf ta taimaki Kano.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya yabawa Ministan Abuja, Nyesom Wike, kan rawar da ya taka a nasarar APC a zaben kananan hukumomi shida da aka gudanar.
Bayan Bola Tinubu ya nemi yafiya ga al'umma, Sheikh Ibrahim Aliyu Kaduna ya soki rokon afuwar da ya yi a Ramadan, yana cewa yafiya tana bukatar cikakkiyar tuba
Daraktan kungiyar Izala, Sheikh Yakubu Musa Hassan, ya zargi Shugaba Tinubu da zaluntar Musulmai a Najeriya, yana kira da gaggawa wajen tabbatar da 'yancin su.
A labarin nan, za a ji wasu daga cikin manyan bambance-bambance da ke cikin sabuwar dokar zabe da ta ke ci gaba da jawo zazzafar muhawara tsakanin yan adawa.
Bola Tinubu
Samu kari