Bola Tinubu
A labarin nan za a ji cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu yana tattaunawa da shugaban majalisar dattawa awanni kadan kafin INEC ta sahale a fara kamfen a hukumance.
Mawaki Davido ya ce zai iya yin caca da kuɗinsa kan sake zaɓen Tinubu a 2027, yana mai cewa rarrabuwar ‘yan adawa na ƙara wa shugaban ƙasa damar nasara.
Kungiyar G100 ta gana da yan adawa ta Majalisar Wakilai domin haɗa kan ‘yan adawa da ƙalubalantar Bola Ahmed Tinubu da APC a zaɓen shekarar 2027.
Atiku Abubakar ya bayyana yadda ya ƙi Bola Tinubu a matsayin mataimakinsa saboda adawarsa da tikitin Musulmi da Musulmi, tare da bayyana sharudɗan hadewa da Buhari.
Ministan birnin Abuja, Nyesom Wike ya ce da Bola Tinubu ya so APC ta lashe Osun, da ya taimaka masa, sannan ya ce zaɓen 2027 zai fi sauƙi ga shugaban ƙasa.
Jonathan Vatsa ya bukaci Tinubu ya sauya salon mulkinsa tare da komawa ga talakawa, yana mai cewa zaben Osun gargadi ne ga APC kafin zaben shekarar 2027.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya ce Tinubu zai fi samun saukin lashe zaben 2027 fiye da 2023, yayin da ya ce adawa ta raunana saboda sauya sheka da rarrabuwa.
Gwamnan jihar Katsina Dikko Radda ya ce sauye-sauyen Tinubu na taimaka wa jihohi biyan albashi da fansho da gudanar da ayyuka ba tare da bashi ba.
Jami'ar APC ta yi alkawarin samawa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu kuri'a miliyan 1 a zaben shugaban kasa na shekarar 2027 a jihar Ondo duk da rikicin cikin gida.
Bola Tinubu
Samu kari