Bola Tinubu
Wata majiya daga ma'aikatar tsaro ta ce rikici da aka yi tsakanin Bello Matawalle da Badaru Abubakar ne ya jawo babban ministan tsaro, Badaru ya ajiye aiki.
Kungiyar tsofaffin ma’aikatan gwamnatin tarayya ta sanar da shirin gudanar da zanga-zangar tsirara a fadin kasa saboda bashin karin fansho da tallafi.
Bishof Bishof na majami'un kiritoci sun bayyana cewa babu wani kisan kiyashi da ake wa kiristoci a Najeriya, inda suka karyata zargin da hannun gwamnati.
A labarin nan, za a ji yadda Atiku Abubakar ya bayyana damuwa kan naɗin Farfesa Mahmoud Yakubu da yadda zai kawo cikas ga dimokuraɗiyy a Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin tarayya ta barranta kanta daga dukkanin wani yunkuri na fara kamfen gabanin zaben 2027, ta ce motocin da ake gani na masoya ne.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yaba wa dattijon Arewa tilo da ya saura cikin masu fafutukar neman yancin kan Najeriya, Tanko Yakasai bayan cika shekara 100.
Daniel Bwala ya ce Tinubu yana naɗa mutane, ko da kuwa waɗanda suka taba saba masa ne, bisa darasin da ya koya daga mahaifiyarsa na zama mai yafiya
Sabon Ministan tsaro, Janar Christopher Gwabin Musa (mai ritaya), ya sha alwashi kan tsaron Najeriya. Janar Christopher ya kuma yi godiya kan son da aka nuna masa.
Majalisar Dattawan Najeriya ta karbi sunayen jakadu 62 daga shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu bayan mutum uku da ya tura sunayensu a kwanakin baya.
Bola Tinubu
Samu kari